• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bikin CISCE Ya Jawo Hankalin Kamfanonin Amurka Da Kasashen Turai

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Bikin CISCE Ya Jawo Hankalin Kamfanonin Amurka Da Kasashen Turai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An bude bikin baje kolin inganta tsarin samar da kaya na kasa da kasa na Sin, wato bikin CISCE karo na farko a ranar 28 ga watan nan a birnin Beijing, wanda ya jawo hankalin kamfanoni masu yawa na Amurka da kasashen Turai, kuma yawansu ya zarce hasashen da aka yi, inda ya kai kashi 36 cikin dari bisa jimillar ’yan kasuwar ketare da suka hallarci baje kolin. 

A cikin kwanaki 5 da za a yi ana gudanar da baje kolin, kamfanoni fiye da 500 daga kasashe da yankunan duniya 55, sun nuna sabbin fasahohin zamani, da kayayyaki, da kuma hidimomi na tsarin samar da kaya daban daban.

  • Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Kashi 91.4 Sun Yaba Da Gudummawar Sin Kan Tinkarar Sauyin Yanayi
  • Xi Ya Kai Rangadin Aiki A Birnin Shanghai

Abin da aka lura shi ne, a cikin wasu awoyi da suka gabata kafin bude baje kolin, fadar White House, wato gwamnatin kasar Amurka ta gudanar da wani taro game da tsarin samar da kaya, ta kuma sanar da kafa “kwamitin kula da tsarin samar da kaya”, kana ta kaddamar da tsarin gargadi game da katse samar da sassan kayan laturori na “semiconductor” gaba daya, da sa kaimi ga samar da magunguna masu mahimmanci a cikin gidan Amurka da sauransu. Amurka ta yi ikirarin cewa wadannan matakan suna da mahimmanci ga tattalin arzikinta, da kuma tsaron kasa, amma a idon sassan waje, hakan matakin ba da kariya ne da gwamnatin Amurkan ta kan dauka, inda a zahiri take yunkurin dakile ci gaban kimiyya da fasahar Sin, da kuma rage dangantakar tattalin arziki tsakaninta da Sin.

Amma a fannin kasuwanci, bikin CISCE ya jawo hankalin kamfanonin Amurka da kasashen Turai, wanda ya nuna cewa, matakan siyasa ba za su iya canza ka’idojin kasuwa ba, kuma ba zai yiwu a cire kasar Sin daga cikin tsarin samar da kaya a duniya ba.

Yayin wannan baje koli na tsarin samar da kaya, kalaman shugaban Indonesiya Joko Widodo, sun tunatar da mutane bukatar shiga a dama da su wajen gina hadin gwiwar tsarin samar da kaya a duniya, maimakon masu muguntawa. Alkaluma sun tabbatar da cewa, “kasar Sin” ta nan gaba za ta kasance kasar Sin, wannan shi ne ainihin dalilin da ya sa kamfanonin kasashen Turai da Amurka ke kokarin tafiya tare da ita. (Mai Fassarawa: Safiyah Ma)

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: IranSinTaiwan
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zargin Rufe Masallatai Mataki Ne Na Haifar Da Rudani

Next Post

Ba Sai Da Yawan Kuri’u Kadai Ake Lashe Zabe Ba – Doguwa

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

14 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

14 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

16 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

19 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

20 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

22 hours ago
Next Post
Ba Sai Da Yawan Kuri’u Kadai Ake Lashe Zabe Ba – Doguwa

Ba Sai Da Yawan Kuri’u Kadai Ake Lashe Zabe Ba - Doguwa

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.