ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 6, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bikin CISCE Ya Jawo Hankalin Kamfanonin Amurka Da Kasashen Turai

by CGTN Hausa
3 years ago
CISCE

An bude bikin baje kolin inganta tsarin samar da kaya na kasa da kasa na Sin, wato bikin CISCE karo na farko a ranar 28 ga watan nan a birnin Beijing, wanda ya jawo hankalin kamfanoni masu yawa na Amurka da kasashen Turai, kuma yawansu ya zarce hasashen da aka yi, inda ya kai kashi 36 cikin dari bisa jimillar ’yan kasuwar ketare da suka hallarci baje kolin. 

A cikin kwanaki 5 da za a yi ana gudanar da baje kolin, kamfanoni fiye da 500 daga kasashe da yankunan duniya 55, sun nuna sabbin fasahohin zamani, da kayayyaki, da kuma hidimomi na tsarin samar da kaya daban daban.

  • Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Kashi 91.4 Sun Yaba Da Gudummawar Sin Kan Tinkarar Sauyin Yanayi
  • Xi Ya Kai Rangadin Aiki A Birnin Shanghai

Abin da aka lura shi ne, a cikin wasu awoyi da suka gabata kafin bude baje kolin, fadar White House, wato gwamnatin kasar Amurka ta gudanar da wani taro game da tsarin samar da kaya, ta kuma sanar da kafa “kwamitin kula da tsarin samar da kaya”, kana ta kaddamar da tsarin gargadi game da katse samar da sassan kayan laturori na “semiconductor” gaba daya, da sa kaimi ga samar da magunguna masu mahimmanci a cikin gidan Amurka da sauransu. Amurka ta yi ikirarin cewa wadannan matakan suna da mahimmanci ga tattalin arzikinta, da kuma tsaron kasa, amma a idon sassan waje, hakan matakin ba da kariya ne da gwamnatin Amurkan ta kan dauka, inda a zahiri take yunkurin dakile ci gaban kimiyya da fasahar Sin, da kuma rage dangantakar tattalin arziki tsakaninta da Sin.

ADVERTISEMENT

Amma a fannin kasuwanci, bikin CISCE ya jawo hankalin kamfanonin Amurka da kasashen Turai, wanda ya nuna cewa, matakan siyasa ba za su iya canza ka’idojin kasuwa ba, kuma ba zai yiwu a cire kasar Sin daga cikin tsarin samar da kaya a duniya ba.

Yayin wannan baje koli na tsarin samar da kaya, kalaman shugaban Indonesiya Joko Widodo, sun tunatar da mutane bukatar shiga a dama da su wajen gina hadin gwiwar tsarin samar da kaya a duniya, maimakon masu muguntawa. Alkaluma sun tabbatar da cewa, “kasar Sin” ta nan gaba za ta kasance kasar Sin, wannan shi ne ainihin dalilin da ya sa kamfanonin kasashen Turai da Amurka ke kokarin tafiya tare da ita. (Mai Fassarawa: Safiyah Ma)

LABARAI MASU NASABA

Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

An Kaddamar Da Atisayen Hadin Gwiwa Mai Taken “Hadin Gwiwar Ayyuka Kan Teku-2026” Tsakanin Sin Da Rasha

 

CISCE
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Kaddamar Da Atisayen Hadin Gwiwa Mai Taken “Hadin Gwiwar Ayyuka Kan Teku-2026” Tsakanin Sin Da Rasha
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sabbin Shaidu Sun Bulla Dake Kara Tabbatar Da Ta’asar Amfani Da Sinadarai Masu Guba Yayin Da Dakarun Japan Ke Mamaya A Sassan Kasar Sin

MASU ALAKA

Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso
Daga Birnin Sin

Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

July 6, 2026
An Kaddamar Da Atisayen Hadin Gwiwa Mai Taken “Hadin Gwiwar Ayyuka Kan Teku-2026” Tsakanin Sin Da Rasha
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Atisayen Hadin Gwiwa Mai Taken “Hadin Gwiwar Ayyuka Kan Teku-2026” Tsakanin Sin Da Rasha

July 6, 2026
Sabbin Shaidu Sun Bulla Dake Kara Tabbatar Da Ta’asar Amfani Da Sinadarai Masu Guba Yayin Da Dakarun Japan Ke Mamaya A Sassan Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Sabbin Shaidu Sun Bulla Dake Kara Tabbatar Da Ta’asar Amfani Da Sinadarai Masu Guba Yayin Da Dakarun Japan Ke Mamaya A Sassan Kasar Sin

July 5, 2026
Next Post
Ba Sai Da Yawan Kuri’u Kadai Ake Lashe Zabe Ba – Doguwa

Ba Sai Da Yawan Kuri’u Kadai Ake Lashe Zabe Ba - Doguwa

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

July 6, 2026
Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

July 6, 2026
ADC Ta Rushe Shugabannin Jam’iyyar A Kano, Ta Naɗa Kwamitin Riƙo

ADC Ta Rushe Shugabannin Jam’iyyar A Kano, Ta Naɗa Kwamitin Riƙo

July 6, 2026
Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

July 6, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Kwankwaso Ya Yi Ta’aziyyar ’Ya’yan Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi da Suka Rasu a Hatsarin Mota

July 6, 2026
An Kaddamar Da Atisayen Hadin Gwiwa Mai Taken “Hadin Gwiwar Ayyuka Kan Teku-2026” Tsakanin Sin Da Rasha

An Kaddamar Da Atisayen Hadin Gwiwa Mai Taken “Hadin Gwiwar Ayyuka Kan Teku-2026” Tsakanin Sin Da Rasha

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata

Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata

July 6, 2026
Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi

Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi

July 6, 2026
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Kwace Kadarori 57 Na Tsohon Minista Malami

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Kwace Kadarori 57 Na Tsohon Minista Malami

July 6, 2026
Ƴan Bindiga Sun Kashe Manoma 9, Sun Sace Da Dama A Birnin Gwari

Ƴan Bindiga Sun Kashe Manoma 9, Sun Sace Da Dama A Birnin Gwari

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.