• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bikin Kirismati: Mailantarki Ya Raba Tallafi Ga Kiristocin Gombe

by Sulaiman
3 years ago
Kirismati

Ɗan takarar gwamnan Jihar Gombe a ƙarƙashin jam’iyyar NNPP, Khamisu Ahmad Mailantarki, ya yi wa Kiristocin Jihar Gombe watandar kayan abinci domin sauƙaƙa masu wadatar abinci a lokacin Kirsimeti.

Kayayyakin abincin waɗanda aka raba kwana ɗaya kafin ranar Kirsimeti, sun haɗa da shinkafa, man girki da kuma tallafin kuɗaɗe.

  • Ra’ayi: Ba Na Shakkar Gwabzawa Da Kowa A Takarar Gwamnan Gombe – Mailantarki

An raba kayan ga coci-coci, Kungiyar Kiristoci ta Ƙasa (CAN) reshen Jihar Bauchi da sauran ƙungiyoyin Kiristoci na cikin jihar.

 

Da ya ke rabon kayan abincin a ranar Asabar a Gombe, Mailantarki ya ce wannan ƙoƙari da ya yi, ya yi ne domin ya sauƙaƙa masu gudanar da Kirsimati ba cikin halin damuwa ba.

LABARAI MASU NASABA

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

 

Daga nan ya roƙe da su yi koyi da Annabi Isa (AS). Ya ƙara da cewa lokacin Kirsimeti, lokaci ne da jama’a za su ƙara himma wajen ƙara kusantuwa da Ubangiji, tare da fatan su ga ƙasar nan ta wanzu cikin yanayin da jama’ar ta za su yi rayuwa mai kyakkyawan tasiri.

 

Sannan ya roƙi Kiristoci su yi koyi da Annabi Isa (AS) wajen nuna ƙauna, haɗin kan al’umma da kyakkyawar mu’amalar zamantakewa.

 

Mailantarki ya ce abu ne da kowa ya sani cewa babu ƙasar da za ta iya ci gaba har ta bunƙasa, ba tare da an zauna lafiya da juna ba, cikin kyakkwar zamantakewa

 

Daga nan ya roƙi ‘yan Jihar Gombe su fito su yi tururuwar zaɓen shugabanni nagari.

 

Ya ce idan aka zabe shi, ya sha alwashin bunkasa jihar sosai fiye da yadda ya ke a yanzu, nesa ba kusa ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP
Labarai

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!
Rahotonni

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato
Labarai

Zaben Kananan Hukumomi A Neja Ya Bar Baya Da Kura

November 7, 2025
Next Post
Kirsimeti: An Tsaurara Tsaro A Kwara

'Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Uwan Juna 3 Bayan Biyan Kudin Fansa A Taraba

LABARAI MASU NASABA

APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

Zaben Kananan Hukumomi A Neja Ya Bar Baya Da Kura

November 7, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

November 7, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 7, 2025
Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

November 7, 2025
Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

November 7, 2025
Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.