• English
  • Business News
Tuesday, August 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Binciken Ya Nuna Shugaba Putin Bai Da Lalurar Kwakwalwa – CIA

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
Binciken Ya Nuna Shugaba Putin Bai Da Lalurar Kwakwalwa – CIA
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babu wata hujja da ke nuna cewa Shugaban Rasha Bladimir Putin na da tabin hankali ko kuma yana fama da lalurar kwakwalwa, a cewar Shugaban Hukumar Leken Asiri ta Amurka CIA.

An yi ta samun jita-jita a baya-bayan nan cewa Mista Putin, wanda ke cika shekara 70 da haihuwa a 2022, na fama da rashin lafiya kamar cutar daji, wato kansa.
Sai dai William Burns ya ce babu wata hujja da ke tabbatar da hakan, yana mai cewa “da alama ma lafiya ta yi masa yawa”.

  • Asarar Da Ukraine Ke Tafkawa Duk Wata A Yakinta Da Rasha

Ita ma Fadar Kremlin ta Rasha ta yi watsi da ikirarin rashin lafiyar shugaban a matsayin “labarin boge”.

Lamarin na zuwa ne yayin da Amurka ke cewa za ta aika wa Ukraine karin makamai masu dogon zango.

Tun farko Ministan Harkokin Wajen Rasha Sergei Labrob ya ce yanzu muradin Rasha ba wai “kwace gabashin Ukraine ba ne kawai”, yana mai cewa manufarta ta sauya sakamakon ba wa Ukraine irin wadannan makamai.

Labarai Masu Nasaba

An Rufe Kwaleji A Bauchi Bayan Zanga-zangar ÆŠalibai Kan Fashi Da Makami

Jagora A ADC Ya Ƙaryata Zargin Atiku Ya Kankane Komai A Jam’iyyar

‘Mutumin da ya yi imani da karfin iko’
“Akwai jita-jita mai yawa game da lafiyar Shugaba Putin kuma mu dai abin da muka sani shi ne yana cike da koshin lafiya,” a cewar Mista Burns yayin wani taro na tsaro mai taken Aspen Security Forum a Colorado.

Da yake mayar da martani cikin raha, ya kara da cewa kalaman nasa ba su ne karshe ba game da rahoton hukumomin leken asiri.

A ranar Alhamis ta makon jiya ne Fadar Kremlin ta musanta batun rashin lafiyar ta Mista Putin bayan wasu da suka kira kansu “kwararru kan tattara bayanai” sun yada labarai daban-daban kan lafiyar shugaban.

“Amma ba wani abu ba ne illa labarin karya,” kamar yadda kakakin Putin, Dmitry Peskob, ya fada wa manema labarai.

Mista Burns wanda ya yi aiki a matsayin jakadan Amurka a Moscow, ya ce ya sha yin hulda da shugaban na Rasha fiye da shekara 20.

Mista Putin “ya tasirantu da karfin iko, da tilasta wa mutane, da ramuwar gayya” kuma wadannan halaye sun kara tsauri cikin shekara 10 da suka wuce yayin da adadin mashawartansa ke kara raguwa, a cewar shugaban na CIA.

“Ya yi imanin cewa kaddara ce ta shardanta masa a matsayinsa na shugaban Rasha ya mayar da kasar kan turbar iko. Yana ganin babbar hanyar yin hakan ita ce ya fadada iko a makwabtansa kuma ba zai iya yin hakan ba har sai ya samu iko kan Ukraine.”

Mista Burns ya je Moscow a watan Nuwamba don yin gargadi ga Rasha idan ta sake ta afka wa Ukraine bayan sun samu rahotannin shirin yin hakan.
Sai dai Shugaban na CIA ya ce ya bar kasar “cikin damuwa fiye da sanda ya shige ta”.

Ya kara da cewa: “Putin ya yi imani sosai da manufarsa.
Na sha jin sa yana fada a boye tsawon shekaru cewa Ukraine ba cikakkiyar kasa ba ce.
“To, cikakkun kasashe na iya mayar da martani kuma abin da Ukraine ke yi ke nan.”

Amurka ta yi hasashen cewa an kashe dakarun Rasha kusan 15,000 a Ukraine kuma an raunata wasu kusan 45,000, in ji Mista Burns.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Bauchi Ta dauki Daliban Likitanci 252 Aiki

Next Post

Tsohon Sakataren Gwamnatin Nijeriya, Babachir Lawal Da Dogara Sun Ziyarci Wike A Ribas

Related

An Rufe Kwaleji A Bauchi Bayan Zanga-zangar ÆŠalibai Kan Fashi Da Makami
Manyan Labarai

An Rufe Kwaleji A Bauchi Bayan Zanga-zangar ÆŠalibai Kan Fashi Da Makami

1 hour ago
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Manyan Labarai

Jagora A ADC Ya Ƙaryata Zargin Atiku Ya Kankane Komai A Jam’iyyar

2 hours ago
’Yan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 6 A Taraba
Labarai

’Yan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 6 A Taraba

3 hours ago
Ba Iya Yunwa Ce KaÉ—ai Ke Kashe Ƙananan Yara A Katsina Ba – Gwamnati
Labarai

Ba Iya Yunwa Ce KaÉ—ai Ke Kashe Ƙananan Yara A Katsina Ba – Gwamnati

5 hours ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Batun Rashin Lafiyar Tinubu

6 hours ago
Babban Dalilin EFCC Na Yi Wa Tsohon Gwamnan Sokoto, Tambuwal, Tambayoyi
Manyan Labarai

Babban Dalilin EFCC Na Yi Wa Tsohon Gwamnan Sokoto, Tambuwal, Tambayoyi

15 hours ago
Next Post
Tsohon Sakataren Gwamnatin Nijeriya, Babachir Lawal Da Dogara Sun Ziyarci Wike A Ribas

Tsohon Sakataren Gwamnatin Nijeriya, Babachir Lawal Da Dogara Sun Ziyarci Wike A Ribas

LABARAI MASU NASABA

An Rufe Kwaleji A Bauchi Bayan Zanga-zangar ÆŠalibai Kan Fashi Da Makami

An Rufe Kwaleji A Bauchi Bayan Zanga-zangar ÆŠalibai Kan Fashi Da Makami

August 12, 2025
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

Jagora A ADC Ya Ƙaryata Zargin Atiku Ya Kankane Komai A Jam’iyyar

August 12, 2025
’Yan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 6 A Taraba

’Yan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 6 A Taraba

August 12, 2025
Sadiq Umar Da Bello El-Rufai Sun Sayi Ƙungiyar Rancher Bees FC Ta Kaduna

Sadiq Umar Da Bello El-Rufai Sun Sayi Ƙungiyar Rancher Bees FC Ta Kaduna

August 12, 2025
Ba Iya Yunwa Ce KaÉ—ai Ke Kashe Ƙananan Yara A Katsina Ba – Gwamnati

Ba Iya Yunwa Ce KaÉ—ai Ke Kashe Ƙananan Yara A Katsina Ba – Gwamnati

August 12, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Batun Rashin Lafiyar Tinubu

August 12, 2025
Babban Dalilin EFCC Na Yi Wa Tsohon Gwamnan Sokoto, Tambuwal, Tambayoyi

Babban Dalilin EFCC Na Yi Wa Tsohon Gwamnan Sokoto, Tambuwal, Tambayoyi

August 11, 2025
Tireloli Sun Yi Taho Mu Gama, Mutane 4 Sun Jikkata A Titin Zariya–Kaduna

Tireloli Sun Yi Taho Mu Gama, Mutane 4 Sun Jikkata A Titin Zariya–Kaduna

August 11, 2025
An Samu Karuwar Adadin Kamfanoni Masu Yin Rajista A Yankin HK

An Samu Karuwar Adadin Kamfanoni Masu Yin Rajista A Yankin HK

August 11, 2025
Sashen Masana’antun Kirar Motoci Na kasar Sin Ya Samu Gi Gaba A Watan Yuli

Sashen Masana’antun Kirar Motoci Na kasar Sin Ya Samu Gi Gaba A Watan Yuli

August 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.