• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

BUƊA-BAKI [Falalarsa Da Lokacinsa] Na 3

by Nuhu Ubale Ibrahim
2 years ago
Buda

Ana so mai azum ya yi Buɗa-baki da dabino idan Allah Ya hore masa. Akwai hadisi akan haka;

1. An karɓo hadisi daga Salmanu dan Ãmir Allah Ya ƙara yarda a gare shi, daga Annabi (S.A.W) ya ce: “Idan ɗayanku zai yi Buɗa-baki, to, ya yi da dabino, idan ba shi da shi, to, ya yi da ruwa, domin tabbas ruwa abu ne mai tsarki” hadisi ne mai kyau Dãrimi ne ya ruwaito [#1743].

  • BUƊA-BAKI [Falalarsa Da Lokacinsa] Na 1
  • SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 1

2. An karbo hadisi daga Anas ɗan Malik Allah Ya ƙara yarda a gare shi, ya ce: Manzon Allah (S.A.W) ya kasance yana buɗa-baki da nunannen dabino, idan bai samu ba sai ya yi da busasshe, idan bai samu ba sai ya kamfaci ruwa ya sha”  Hadisi ne ingantacce Abu Dãwūd ne ya ruwaito [#2356] da Tirmizi [#696] da Ahmad [#12676]

Ana so mai azumi ya yi addu’a a lokacin buɗa-baki, domin addu’arsa karɓaɓɓiya ce.  Manzon Allah (S.A.W) ya ce: “Addu’a guda uku ba a ƙin karbarsu, addu’ar mai azumi da ta wanda aka zalunta da kuma ta matafiyi” Tirmizi ne ya ruwaito [#2528] da Ibnu Maja [#1852] da Ibnu Hibbãn [#2407].

An karbo hadisi daga Abdullahi ɗan Amru dan As, Allah Ya ƙara yarda a gare su, ya ce: Manzon Allah (S.A.W) ya ce:” Mai azumi yana da karbabbiyar addu’a a lokacin buɗa-baki, kuma ba a ƙin karbarta” Ibnu Maja ne ya ruwaito [#1753] al-Imam al-Busiri ya inganta hadisin a Misbãhuz Zujãjati [2/81].

LABARAI MASU NASABA

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

gombe
Ilimi

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

October 18, 2025
Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma
Ilimi

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

October 18, 2025
ASUU
Ilimi

Cikin Wata 9 Farfesoshi 309 Sun Bar Aiki A Jami’o’in Gwamnati, In Ji ASUU

October 18, 2025
Next Post
Tashin Farashin Kayan Abinci Ya Haura Kashi 31.70 A Nijeriya – NBS

Tashin Farashin Kayan Abinci Ya Haura Kashi 31.70 A Nijeriya - NBS

LABARAI MASU NASABA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.