• English
  • Business News
Sunday, June 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bude Kofofin Kasar Sin Muhimmin Mataki Ne Na Ingiza Ci Gaba Da Wadatar Duniya

by Sulaiman and CGTN Hausa
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Bude Kofofin Kasar Sin Muhimmin Mataki Ne Na Ingiza Ci Gaba Da Wadatar Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Lin Jian, ya ce bude kofofin kasar Sin muhimmin mataki ne na ingiza ci gaba da wadatar dukkanin duniya. Lin Jian ya bayyana hakan ne a yau Juma’a, yayin taron manema labarai da ya jagoranta.

Ya ce daga kafuwar yankunan gwaji na gudanar da cinikayya cikin ‘yanci guda 22, da gina tashar ruwa ta gudanar da cinikayya maras shinge ta Hainan, zuwa sanya hannu, da aiwatar da cikakkiyar yarjejeniyar hadin gwiwa ta raya tattalin arzikin shiyya wato RCEP, da kafa tsarin yankunan gudanar da cinikayya cikin ‘yanci masu inganci na kasa da kasa, daga ci gaba da rage jerin sassan da ba a yarda a zuba jarin waje cikinsu ba, zuwa rangwame ga masana’antun samar da hidimomi, irinsu na sadarwa, da hidimomin kiwon lafiya, daga yayata hadin gwiwar gina shawarar Ziri Daya da Hanya Daya mai inganci, zuwa gina dandalin hadin gwiwar raya tattalin arzikin kasa da kasa, da cinikayya, irinsu baje kolin shigo da hajoji, da baje kolin hada-hadar bayar da hidima, da na kayayyakin sayayya, ana ta aiwatar da manyan matakai na fadada kara bude kofa a matsayin koli, ba wai kawai a matsayin gajiyar da sassan kasa da kasa suke samu daga ci gaban kasar Sin kadai ba ne, har ma hakan matsaya ce da duniya ta amince da ita, don gane da kyakkyawan fata game da bunkasar kasar Sin.

Lin Jian ya kara da cewa, sanarwar bayan taron da aka fitar, yayin da aka kawo karshen cikakken zama na 3 na kwamitin kolin JKS na 20, ta yi nuni da yadda batun bude kofar kasar Sin ke zama alamar zamanantarwa irin ta Sin. Sin za ta ci gaba da zurfafa sauye-sauye, da kara bude kofa sosai ga sauran sassan kasa da kasa, kana za ta mayar da babbar kasuwarta wata dama mai fadi ga duniya. Kaza lika, za ta ci gaba da yayata salon zamanantarwa irin ta Sin, ta hanyar yin gyare-gyare a gida da bude kofa ga waje, tare da shigar da sabon karfi ga cimma nasarar zamanantarwa irin ta kasa da kasa tare da salon zamanantarwa irin ta kasar Sin. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ya Kamata Majalisar Jihar Kaduna Ta Tabbatar Da Dokar Hukunta Masu Fyade 

Next Post

Kayan Lambun Da Manomi Zai Iya Girbewa A Wata Uku

Related

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

13 hours ago
CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025
Daga Birnin Sin

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

13 hours ago
Ministocin Wajen Sin Da Kamaru Sun Gana Kan Alakar Kasashensu Da Batun Kafa IOMed
Daga Birnin Sin

Ministocin Wajen Sin Da Kamaru Sun Gana Kan Alakar Kasashensu Da Batun Kafa IOMed

15 hours ago
Hadin Gwiwar Sin Da Kasashe Masu Tasowa Ya Dade Da Zama Kan Gaba A Bangaren Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Waje
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Kasashe Masu Tasowa Ya Dade Da Zama Kan Gaba A Bangaren Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Waje

16 hours ago
Hukumar Shiga Tsakani Za Ta Samar Da Sabbin Damammakin Sulhunta Rikici
Daga Birnin Sin

Hukumar Shiga Tsakani Za Ta Samar Da Sabbin Damammakin Sulhunta Rikici

18 hours ago
Tsohuwar Firaministar New Zealand: Ya Dace A Koyi Dabarun Sin Na Raya Kasa
Daga Birnin Sin

Tsohuwar Firaministar New Zealand: Ya Dace A Koyi Dabarun Sin Na Raya Kasa

19 hours ago
Next Post
Kayan Lambun Da Manomi Zai Iya Girbewa A Wata Uku

Kayan Lambun Da Manomi Zai Iya Girbewa A Wata Uku

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan kano

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

June 1, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Majalisar Dokokin Katsina Ta Ayyana Gwamna Radda A Matsayin Dan Takara Daya Tilo A 2027

June 1, 2025
An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

June 1, 2025
Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

June 1, 2025
Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

June 1, 2025
Yadda Za Ki Hada Funkasonki

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

June 1, 2025
Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

May 31, 2025
CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

May 31, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

May 31, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan Ɗaya Kowane

Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan Ɗaya Kowane

May 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.