• English
  • Business News
Friday, August 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Ya Bukaci Majalisa Ta Tabbatar Da Nadin Mambobin Majalisar NEDC 12

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Baba Buhari: Madugun Cin Bashi A Jamhuriya Ta Hudu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya roki Majalisar Dattawa da ta amince da nadin mambobin Majalisar Gudanarwa ta hukumar Bunkasa Shiyyar Arewa Maso Gabas (NEDC) guda 12.

A wata sanarwar da Kakakin shugaban kasan, Malam Garba Shehu ya fitar, Buhari ya roki majalisar ne ta cikin wasikar da ya aike wa shugaban majalisar Dattawa, Ahmed Lawan mai dauke da kwanan wata 3 ga Mayu, 2023.

  • Sudan: Rukuni Na Biyu Na ‘Yan Nijeriya Sun Iso Abuja
  • Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Al’ummar Afirka Ne Ke Da Ikon Tsokaci Kan Hadin-Gwiwar Su Da Kasar Sin

‘‘Bisa dogara da sashin doka bangare na 1, sashi na 2(5)(b) na hukumar bunkasa shiyyar Arewa Maso Gabas (NEDC) ta dokar 2017, ina mai gabatar da jerin sunayen mutanen da na zaba na kuma nada su sha biyu (12) da za su kasance mambobin Majalisar Gudanarwa na hukumar NEDC.

‘‘Ya na da kyau Majalisa ta gane cewa wa’adin mambobin Majalisar Gudanarwar hukumar NEDC da ke jagorantar hukumar a halin yanzu zai kare ne a ranar 7 ga watan Mayun 2023,” ya shaida.

Wadanda shugaban ya zaba su ne: Barista Bashir Bukar Baale, a matsayin shugaba, (Arewa Maso Gabas, Yobe), Suwaiba Idris Baba, Darakta mai cikakken iko, sashin kula da harkokin Jin Kai, (Arewa Maso Gabas, Taraba), Musa Umar Yashi, darakta mai cikakken iko a sashin gudanar da mulki da kula da bangaren kudi, (Dan Arewa Maso Gabas ne da ya fito daga jihar Bauchi), Dakta Ismaila Nuhu Maksha, babban darakta Mai cikakken Iko da ke kula da sashin ayyuka, (Arewa Maso Gabas daga jihar Adamawa) da kuma mai-gayya-mai-aiki, Umar Abubakar Hashidu, a matsayin Manajan Gudanarwa kuma babban jami’in gudanarwa (MD/CEO), (Dan Arewa Maso Gabas ne da ya fito daga jihar Gombe).

Labarai Masu Nasaba

Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

Kauyuka 30 Sun Yi Zanga-zanga Kan Ta’addancin ‘Yan Bindiga A Zamfara

Sauran sun hada da: Grema Ali, mamba, (Arewa Maso Gabas, Borno), Onyeka Gospel-Tony, mamba, (Daga Kudu Maso Gabas), Hon. Mrs Hailmary Ogolo Aipoh, mamba, (Dan Kudu Maso Kudu), Air Commodore Babatunde Akanbi (Mai ritaya), mamba (Daga Kudu Maso Yamma ), Mustapha Ahmed Ibrahim, mamba, (Daga Arewa Maso Yamma), Hadiza Maina, mamba, (Arewa ta Tsakiya) da kuma Wakili daga ma’aikatar kudi ya tarayya da kasafi da tsare-tsaren tattalin arziki.

Buhari sai yayi fatan Majalisar za ya yi la’akari da zabinsa tare da amincewa da su.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BuhariMambobiNadiNEDC
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Al’ummar Afirka Ne Ke Da Ikon Tsokaci Kan Hadin-Gwiwar Su Da Kasar Sin

Next Post

Bikin Canton Fair Ya Samar Da Dimbin Damammakin Kasuwanci

Related

Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo
Labarai

Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

4 minutes ago
Kauyuka 30 Sun Yi Zanga-zanga Kan Ta’addancin ‘Yan Bindiga A Zamfara
Manyan Labarai

Kauyuka 30 Sun Yi Zanga-zanga Kan Ta’addancin ‘Yan Bindiga A Zamfara

10 hours ago
Tsoffin Kansilolin APC Sun Yi Zanga-zangar Nesanta Kansu Da Maganganun Abdullahi Abbas 
Labarai

Tsoffin Kansilolin APC Sun Yi Zanga-zangar Nesanta Kansu Da Maganganun Abdullahi Abbas 

11 hours ago
Neja
Labarai

Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Jihohin Makwabta, Ya Kara Ta’azzarar Rashin Tsaro A Neja – Bago

12 hours ago
Ranar Cutar Daji Ta 2025: Akwai Matakan Kariya Daga Kamuwa Da Cutar Kansa -Masana
Labarai

Ranar Cutar Daji Ta 2025: Akwai Matakan Kariya Daga Kamuwa Da Cutar Kansa -Masana

13 hours ago
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara
Labarai

An Kashe ‘Yan Ta’adda Fiye Da 30 A Wani Harin Jirgin Sama A Wurin Daurin Aure A Zamfara

14 hours ago
Next Post
Bikin Canton Fair Ya Samar Da Dimbin Damammakin Kasuwanci

Bikin Canton Fair Ya Samar Da Dimbin Damammakin Kasuwanci

LABARAI MASU NASABA

Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

August 8, 2025
Barcelona Ta Tube Ter Stergen Daga Mukaminsa Na Kaftin Din Kungiyar 

Barcelona Ta Tube Ter Stergen Daga Mukaminsa Na Kaftin Din Kungiyar 

August 7, 2025
Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12

Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12

August 7, 2025
Kauyuka 30 Sun Yi Zanga-zanga Kan Ta’addancin ‘Yan Bindiga A Zamfara

Kauyuka 30 Sun Yi Zanga-zanga Kan Ta’addancin ‘Yan Bindiga A Zamfara

August 7, 2025
Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan

Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan

August 7, 2025
Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji

Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji

August 7, 2025
Tsoffin Kansilolin APC Sun Yi Zanga-zangar Nesanta Kansu Da Maganganun Abdullahi Abbas 

Tsoffin Kansilolin APC Sun Yi Zanga-zangar Nesanta Kansu Da Maganganun Abdullahi Abbas 

August 7, 2025
Neja

Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Jihohin Makwabta, Ya Kara Ta’azzarar Rashin Tsaro A Neja – Bago

August 7, 2025
Nazarin CGTN: Alummar Duniya Na Adawa Da Fadada Mamaya A Gaza

Nazarin CGTN: Alummar Duniya Na Adawa Da Fadada Mamaya A Gaza

August 7, 2025
Ranar Cutar Daji Ta 2025: Akwai Matakan Kariya Daga Kamuwa Da Cutar Kansa -Masana

Ranar Cutar Daji Ta 2025: Akwai Matakan Kariya Daga Kamuwa Da Cutar Kansa -Masana

August 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.