• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buhari Ya Bukaci Majalisa Ta Tabbatar Da Nadin Mambobin Majalisar NEDC 12

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Baba Buhari: Madugun Cin Bashi A Jamhuriya Ta Hudu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya roki Majalisar Dattawa da ta amince da nadin mambobin Majalisar Gudanarwa ta hukumar Bunkasa Shiyyar Arewa Maso Gabas (NEDC) guda 12.

A wata sanarwar da Kakakin shugaban kasan, Malam Garba Shehu ya fitar, Buhari ya roki majalisar ne ta cikin wasikar da ya aike wa shugaban majalisar Dattawa, Ahmed Lawan mai dauke da kwanan wata 3 ga Mayu, 2023.

  • Sudan: Rukuni Na Biyu Na ‘Yan Nijeriya Sun Iso Abuja
  • Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Al’ummar Afirka Ne Ke Da Ikon Tsokaci Kan Hadin-Gwiwar Su Da Kasar Sin

‘‘Bisa dogara da sashin doka bangare na 1, sashi na 2(5)(b) na hukumar bunkasa shiyyar Arewa Maso Gabas (NEDC) ta dokar 2017, ina mai gabatar da jerin sunayen mutanen da na zaba na kuma nada su sha biyu (12) da za su kasance mambobin Majalisar Gudanarwa na hukumar NEDC.

‘‘Ya na da kyau Majalisa ta gane cewa wa’adin mambobin Majalisar Gudanarwar hukumar NEDC da ke jagorantar hukumar a halin yanzu zai kare ne a ranar 7 ga watan Mayun 2023,” ya shaida.

Wadanda shugaban ya zaba su ne: Barista Bashir Bukar Baale, a matsayin shugaba, (Arewa Maso Gabas, Yobe), Suwaiba Idris Baba, Darakta mai cikakken iko, sashin kula da harkokin Jin Kai, (Arewa Maso Gabas, Taraba), Musa Umar Yashi, darakta mai cikakken iko a sashin gudanar da mulki da kula da bangaren kudi, (Dan Arewa Maso Gabas ne da ya fito daga jihar Bauchi), Dakta Ismaila Nuhu Maksha, babban darakta Mai cikakken Iko da ke kula da sashin ayyuka, (Arewa Maso Gabas daga jihar Adamawa) da kuma mai-gayya-mai-aiki, Umar Abubakar Hashidu, a matsayin Manajan Gudanarwa kuma babban jami’in gudanarwa (MD/CEO), (Dan Arewa Maso Gabas ne da ya fito daga jihar Gombe).

Labarai Masu Nasaba

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

Sauran sun hada da: Grema Ali, mamba, (Arewa Maso Gabas, Borno), Onyeka Gospel-Tony, mamba, (Daga Kudu Maso Gabas), Hon. Mrs Hailmary Ogolo Aipoh, mamba, (Dan Kudu Maso Kudu), Air Commodore Babatunde Akanbi (Mai ritaya), mamba (Daga Kudu Maso Yamma ), Mustapha Ahmed Ibrahim, mamba, (Daga Arewa Maso Yamma), Hadiza Maina, mamba, (Arewa ta Tsakiya) da kuma Wakili daga ma’aikatar kudi ya tarayya da kasafi da tsare-tsaren tattalin arziki.

Buhari sai yayi fatan Majalisar za ya yi la’akari da zabinsa tare da amincewa da su.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BuhariMambobiNadiNEDC
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Al’ummar Afirka Ne Ke Da Ikon Tsokaci Kan Hadin-Gwiwar Su Da Kasar Sin

Next Post

Bikin Canton Fair Ya Samar Da Dimbin Damammakin Kasuwanci

Related

Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa
Labarai

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

38 minutes ago
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 
Labarai

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

2 hours ago
Neja
Labarai

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

3 hours ago
An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya
Labarai

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

3 hours ago
Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

5 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

6 hours ago
Next Post
Bikin Canton Fair Ya Samar Da Dimbin Damammakin Kasuwanci

Bikin Canton Fair Ya Samar Da Dimbin Damammakin Kasuwanci

LABARAI MASU NASABA

Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

September 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

September 15, 2025
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

September 15, 2025
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

September 15, 2025
Neja

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

September 15, 2025
An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

September 15, 2025
Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

September 15, 2025
Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

September 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.