• English
  • Business News
Friday, October 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bunkasuwar Sin Na Taka Rawa Ga Farfadowar Yankin Asiya Da Pacific

by CGTN Hausa
2 years ago
Asiya

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

IMF ta fitar da rahoton hange nesa kan bunkasuwar tattalin arzikin yankin Asiya da Pacific kwanan baya, inda ta yi hasashen cewa, yawan gudunmawar da bunkasuwar tattalin arzikin wannan yanki zai bayar a duniya a shekarar 2023 zai kai kashi 4.6%, wanda ya kai fiye da kashi 3.9% da aka yi hasashe a shekarar 2022, ban da wannan kuma, bankin raya Asiya ya ba da rahoto cewa, rawar da Sin take takawa kan bunkasuwar yankin ya kai 64.2%.

A matsayinsa na yankin da ya fi nuna kuzari a bangaren bunkasuwar tattalin arziki a duniya, yankin Asiya na cin gajiyar manufar bude kofa da hadin kan ciniki da zuba jari.

  • Xi Jinping Ya Gana Da Takwaransa Na Uruguay
  • Xi: Ya Zama Wajibi Kasashen BRICS Su Yi Kira Da A Tabbatar Da Adalci Da Zaman Lafiya Dangane Da Batun Palasdinu Da Isra’ila

Sin na dukufa kan bude kofa da hadin kai da wasu kasashe dake yankin. A kwarya-kwaryan taron shugabannin APEC karo na 30, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya sake jadadda wajibcin bude kofa, ya kuma ba da shawarar kiyaye ayyukan zuba jari cikin ’yanci bisa manufar bude kofa, da kuma nuna goyon baya da inganta tsare-tsaren ciniki karkashin jagorancin WTO, da kuma tabbatar da dorewar tsare-tsaren samar da kayayyaki a duniya, kazalika da adawa da siyasantar da batun ciniki da tattalin arziki, kuma bai kamata a rika alakanta batun ciniki da makamai da tsaro ba. Dole ne a nace ga ingiza samun bunkasuwar tattalin arzikin yanki na bai daya da gaggauta gudanar da ciniki cikin ’yanci.

Kokari da ci gaban da Sin take samu na zama karfi mai inganci ga farfadowar tattalin arzikin yankin. An yi imanin cewa, a cikin shekaru 30 masu zuwa, Sin za ta ci gaba da kara bude kofa da hada kai da sauran kasashen yankin, Sin za ta zama injin dake ingiza da tabbatar da bunkasuwa da wadata a yankin Asiya da Pacific. (Mai zana da rubuta: MINA)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

October 31, 2025
Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

October 31, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi

October 31, 2025
Next Post
Gwamna Nasir Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 250 Ga Majalisar Dokokin Kebbi

Gwamna Nasir Ya Gabatar Da Kasafin Kudin Naira Biliyan 250 Ga Majalisar Dokokin Kebbi

LABARAI MASU NASABA

Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump Ya Ayyana Nijeriya A Matsayin Ƙasar Da Rayuwar Kiristoci Ke Cikin Hatsari

October 31, 2025
Yadda Waliyin Amarya Ya Sace Sadaki A Kano

An Tsare Wani Mutum A Gidan Yari Kan Zargin Kashe Matarsa Saboda Ƙuli-Ƙuli A Kano

October 31, 2025
Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

October 31, 2025
Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 

Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 

October 31, 2025
Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

October 31, 2025
Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

October 31, 2025
Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

October 31, 2025
Ya Kamata Shugaba Tinubu Ya Ƙulla Alaƙa Ta Kut-da-kut Tsakanin Hukumar Shige Da Fice Da Kwastam – Babandede

Ya Kamata Shugaba Tinubu Ya Ƙulla Alaƙa Ta Kut-da-kut Tsakanin Hukumar Shige Da Fice Da Kwastam – Babandede

October 31, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Gwamnatin Tarayya Da Stellar Steel, Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Habaka Karafan Cikin Gida

October 31, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.