• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bunkasuwar Tattalin Arzikin Sin Ya Kara Imanin Sassan Kasa Da Kasa Game Da Kasar

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Bunkasuwar Tattalin Arzikin Sin Ya Kara Imanin Sassan Kasa Da Kasa Game Da Kasar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar hadin gwiwa da raya tattalin arziki ta duniya, da kwamitin kungiyar tarayyar Turai EU, sun daga zaton bunkasuwar tattalin arzikin Sin a bana da kashi 0.2 cikin dari. Kana kamfanin ba da shawara kan harkokin kamfanoni da kasuwa na Kearney, shi ma ya gabatar da rahoto game da kamfanonin da sassan kasa da kasa suka fi zubawa jarin kai tsaye, inda ya shaida cewa, Sin ta inganta matsayinta daga na 7 a bara zuwa na 3 a shekarar bana, inda ta zama ta farko a jerin sabbin kasashe mafiya bunkasar tattalin arziki a duniya.

A ranar 17 ga wannan wata, gwamnatin kasar Sin ta gabatar da bayanin yanayin tattalin arzikin kasar na watan Afrilu, wanda ya yi daidai da zaton da sassan kasa da kasa suka yi wa kasar ta Sin. Yawan bunkasuwar masana’antun kasar Sin ya karu da kashi 6.7 cikin dari bisa na makamancin lokaci a bara, adadin da ya karu da kashi 2.2 cikin dari kan na watan da ya gabace shi.

  • Shugabannin Matan APC Na Neman Ganduje Ya Kara Wa Mata Yawan Gurabe
  • Zanga-zangar Karin Kudin Wuta: Gwamnati Ta Shelanta Matakin Da Za Ta Dauka

Kaza lika zaton ayyukan kamfanonin kasar ya zama cikin yanayi mai kyau, kana yawan harkokin cinikin sha’anin samar da hidimomi, shi ma ya zama cikin yanayi mai kyau a watanni hudu a jere, kuma dukkan kididdigar da aka fitar na shaida cewa, an raya tattalin arzikin Sin yadda ya kamata, da kiyaye samun farfadowa.

Har ila yau kuma, yawan cinikin waje na kasar Sin, ya nuna kyakkyawan fata ga duniya. A watan Afrilu, yawan kayayyakin shige da fice na kasar Sin ya karu da kashi 8 cikin dari, bisa na makamancin lokacin bara, kana yawan cinikin shige da fice daga watan Janairu zuwa Afirlun bana, ya kai matsayin koli bisa na makamantan lokutan da suka gabata.

A daya hannun kuma, bisa yanayin raunin farfadowar tattalin arzikin duniya, cinikin shige da fice na kasar Sin, ya kara imanin sassan kasa da kasa a fannin zuba jari a kasar Sin. Kamar yadda wasu shugabannin kamfanonin kasashen waje suka fada, kasar Sin dake inganta tattalin arziki yadda ya kamata, ta ba da tabbaci ga kamfanonin waje, da su aiwatar da hada-hadarsu a cikin kasar. (Zainab Zhang)

Labarai Masu Nasaba

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCCi gaban NijeriyaLantarki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Noman Aya Da Yadda Yake Samar Da Kudin Shiga

Next Post

Takaitaccen Nazari A Kan Bishiyar Kanya

Related

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

6 hours ago
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

7 hours ago
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700
Daga Birnin Sin

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

8 hours ago
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

9 hours ago
Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi
Daga Birnin Sin

Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi

10 hours ago
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025

20 hours ago
Next Post
Takaitaccen Nazari A Kan Bishiyar Kanya

Takaitaccen Nazari A Kan Bishiyar Kanya

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.