• English
  • Business News
Tuesday, May 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cire Tallafin Mai: Babu Shirin Karin Kudin Kiran Waya – NCC

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Cire Tallafin Mai: Babu Shirin Karin Kudin Kiran Waya – NCC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kula da harkokin sadarwa ta Nijeriya (NCC) ta nanata cewa babu wani shirin kara kudin kiran wayar tarho sakamakon cire tallafin Mai.

Babban mataimakin shugaban hukumar NCC, Farfesa Umar Garba Danbatta ne ya bada wannan tabbacin a karshen mako yayin da yake amsar lambar yabon Titans of Tech (ToT) a jihar Legas.

  • Rundunar ‘Yan Sanda Sun Cafke Dan Yahoo Da Ya Kware Kan Cutar ‘Yan Kasar Hungary A Nijeriya

Dambatta na cewa: “NCC ta fada cewa ba ta shirya kara kudin kiran waya a yanzu sakamakon cire tallafin Mai ba. Irin wannan matakin ya rage ga dukkanin kamfanonin sadarwa su duba abun da za su yanke. Mun tattauna sosai da dukkanin kamfanonin. Don haka wannan ya rage musu su cimma matsaya. Muna tafiyar da aiki da shigo da kowa cikin lamura a NCC. Ba mu yi magana kan karin kudin wayar tarho ba ya zuwa yanzu.”

Dambatta wanda ya samu wakilcin shugaban hukumar na shiyyar Legas, Mr Yomi Arowosafe, wanda ya amshi lambar yabon gwarzon ‘Pan African Telecoms Operator’ na shekara, yayin da kuma kakakin hukumar Mr Reuben Muoka ya amshi lambar yabon gwarzon jami’in sadarwa na shekara.

Dambatta ya gode wa kamfanin da suka shirya lambar yabon tare da zakule shi hadi da karrama shi. Ya nuna hakan a matsayin matakin da zai kara masa azama a fagen aiki.

Labarai Masu Nasaba

Ƴan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Tsohon Jami’in Shige Da Fice Da Fasinjoji 2 A Yobe

Kaico: Wani Ƙani Ya Kashe Saurayin Yayarsa A Kano

Tun da farko da yake jawabi a wajen taron, tsohon gwamnan jihar Legas, Mr Femi Pedro, ya bukaci masu ruwa da tsaki da su ke bayar da fifiko da muhimmanci ga darussan kimiyya, fasaha, injiniyanci da lissafi (STEM) tun daga matakin firemare har zuwa babban matakin karatu.

Kazalika, ya ce, lokaci ya yi da za a karfafi matasa kan hanyoyin dogaro da kai, kirkire-kirkire ta hanyar amfani da fasahar zamani, “Wasu matasa da dama suna ta korafin babu aikin yi, alhali ga hanyoyin da za a iya samun abun yi ta kimiyya ta hanyar kirkire-kirkire.

“Babu bukatar wani ya zauna babu aikin yi a duniyar yau.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Muhimman Abubuwan Da Takardar Karin Kudin Makarantar Sakandaren Gwamnatin Tarayya Ta Kunsa

Next Post

Kamfanin Twitter Ya Maye Gurbin Tambarin Tsuntsu Da X

Related

Ƴan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Tsohon Jami’in Shige Da Fice Da Fasinjoji 2 A Yobe
Labarai

Ƴan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Tsohon Jami’in Shige Da Fice Da Fasinjoji 2 A Yobe

7 hours ago
Kaico: Wani Ƙani Ya Kashe Saurayin Yayarsa A Kano
Labarai

Kaico: Wani Ƙani Ya Kashe Saurayin Yayarsa A Kano

10 hours ago
Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu
Kiwon Lafiya

Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu

10 hours ago
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Boko Haram 5, Sun Kwato Makamai A Borno

14 hours ago
Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa Ɗangote Ɗanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba
Labarai

Yanzu-yanzu: Matatar Ɗangote Ta Sake Karya Farashin Man Fetur

16 hours ago
 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 
Labarai

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

17 hours ago
Next Post
Kamfanin Twitter Ya Maye Gurbin Tambarin Tsuntsu Da X

Kamfanin Twitter Ya Maye Gurbin Tambarin Tsuntsu Da X

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Da Ake Iya Sarrafawa Daga Nesa

Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Da Ake Iya Sarrafawa Daga Nesa

May 12, 2025
Ƴan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Tsohon Jami’in Shige Da Fice Da Fasinjoji 2 A Yobe

Ƴan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Tsohon Jami’in Shige Da Fice Da Fasinjoji 2 A Yobe

May 12, 2025
He Lifeng Ya Gana Da Babbar Jami’ar WTO Ngozi Okonjo-Iweala

He Lifeng Ya Gana Da Babbar Jami’ar WTO Ngozi Okonjo-Iweala

May 12, 2025
Ma’aikatar Kasuwanci: Sanarwar Da Sin Da Amurka Suka Fitar Muhimmin Mataki Ne Na Warware Sabaninsu

Ma’aikatar Kasuwanci: Sanarwar Da Sin Da Amurka Suka Fitar Muhimmin Mataki Ne Na Warware Sabaninsu

May 12, 2025
Kaico: Wani Ƙani Ya Kashe Saurayin Yayarsa A Kano

Kaico: Wani Ƙani Ya Kashe Saurayin Yayarsa A Kano

May 12, 2025
Nazarin CGTN: Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Latin Amurka Na Kara Samun Karbuwa Tsakanin Jama’a

Nazarin CGTN: Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Latin Amurka Na Kara Samun Karbuwa Tsakanin Jama’a

May 12, 2025
Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu

Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu

May 12, 2025
Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Bayan Taron Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Bayan Taron Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

May 12, 2025
NNPP Ta Yi Asarar Ɗan Majalisa A Kano, Ya Koma APC

NNPP Ta Yi Asarar Ɗan Majalisa A Kano, Ya Koma APC

May 12, 2025
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Matakan Cimma Nasarar Sassan Tsaron Kasa

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Matakan Cimma Nasarar Sassan Tsaron Kasa

May 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.