• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cire Tallafin Mai: Gwamnatin Adamawa Ta Kafa Kwamitin Rabon Kayan Tallafi

by Muh'd Shafi'u Saleh
2 years ago
in Labarai
0
Cire Tallafin Mai: Gwamnatin Adamawa Ta Kafa Kwamitin Rabon Kayan Tallafi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Biyo bayan matsanancin halin rayuwar da jama’a suka shiga sakamakon cire tallafin man fetur da gwamnatin tarayya ta yi, gwamna Umaru Ahmadu Fintiri, ya kafa kwamitin mutum 20, da nufin raba kayan tallafin rage radadi ga jama’ar jihar Adamawa.

Wannan na kunshe cikin wata sanarwar manema labarai da jami’in yada labaran gwamnan Humwashi Wonosikou, ya rattaba wa hannu, inda ta ce mambobin kwamitin sun fito ne daga kungiyoyi, ma’aikatu da ma daidaikun jama’a.

  • NEMA Ta Raba Kayan Agaji Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Kwara
  • Alfanun Shan Shayin Zobo

Sanarwar ta ce mafi yawan kayayyakin da kwamitin zai raba a matakin farko sun shafi kayan abinci.

Mambobin kwamitin da gwamna Ahmadu Umaru Fintiri zai rantsar ranar Talata, sun hada da sakataren gwamnatin jihar, Awwal Bamanga Tukur a matsayin sakatare.

Sai kuma mambobin kwamitin da suka hada sarkin Shelleng mai martaba Amna Shelleng,

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A 09/05/2025

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

Sarkin Numan mai martaba Hama Bachama, da ‘yan majalisun tarayya da ke wakiltar jihar, da kuma ‘yan majalisun dokokin jihar.

Sai kuma kwamishinan jin kai da walwalar jama’a, shugaban ma’aikatan jihar, shugaban kungiyar shugabannin kananan hukumomi, shugaban rundunar sojin jihar da shugaban rundunar sojin sama a jihar, shugaban rundunar ‘yan sanda, daraktan DSS da kwamandan rundunar sibil defens.

Sauran su ne wakili daga kungiyar kiristoci ta kasa (CAN) reshen jihar, da wakili daga kungiyar hadin kan Musulmi, wakilin kungiyar ‘yan jaridu (NUJ), wakilin kungiyar kwadago (NLC), da TUC da NCWS da kuma wakilin ma’aikatar ba da agajin gaggawa ta jihar (ADSEMA).


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaAhmadu FintiriCire Tallafin Man FeturKayan TallafiKwamiti
ShareTweetSendShare
Previous Post

Alfanun Shan Shayin Zobo

Next Post

Babban Jami’in Afirka Ta Kudu Ya Gana Da Shugaban CMG

Related

GORON JUMA’A 09/05/2025
Labarai

GORON JUMA’A 09/05/2025

12 minutes ago
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 
Labarai

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

1 hour ago
Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci
Addini

Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

2 hours ago
Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote
Labarai

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

3 hours ago
Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje
Manyan Labarai

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

4 hours ago
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai
Manyan Labarai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

5 hours ago
Next Post
Babban Jami’in Afirka Ta Kudu Ya Gana Da Shugaban CMG

Babban Jami’in Afirka Ta Kudu Ya Gana Da Shugaban CMG

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

May 9, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

May 9, 2025
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

May 9, 2025
Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

May 9, 2025
Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

May 9, 2025
Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

May 9, 2025
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

May 9, 2025
Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

May 8, 2025
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.