• English
  • Business News
Monday, May 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cire Tallafin Mai: Zulum Zai Bai Wa Mutum Miliyan 1.8 Tallafin Abinci A Borno 

by Muhammad Maitela
2 years ago
in Labarai
0
Cire Tallafin Mai: Zulum Zai Bai Wa Mutum Miliyan 1.8 Tallafin Abinci A Borno 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kokarinsa na ragewa al’umma wahalhalun da cire tallafin man fetur ya janyo, Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya kaddamar da sabon shirin tallafa wa magidanta 300,000, wanda akalla kowane gida daya akwai kimanin mutum shida (adadin mutum miliyan 1.8), mabukata a fadin jihar.

 

Haka kuma, Gwamna Zulum ya kaddamar da rarraba kayan abinci a ranar Alhamis din da ta gabata a Sansanin ‘Yan Gudun Hijira da ke Muna a karamar Hukumar Jere dake jihar.

 

Gwamnan ya bayyana cewa, jihar ta fara aikin raba tallafin tun a watan da ya gabata, domin aiwatar da manufofin shugaban kasa, bayan ayyana raba wa jama’a abinci sakamakon cire tallafin man fetur.

Labarai Masu Nasaba

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

 

“A kwanan nan Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ayyana shirin matakin gaggawa na raba wa al’ummar kasar nan kayan abinci. Wanda saboda mu tabbatar mun aiwatar da wannan kuduri na gwamnatin Tarayya wajen ganin ta saukaka wa jama’a wahalhalun da cire tallafin mai ya janyo, mun kuduri aniyar tallafa wa magidanta 300,000 da kayan abinci.” In ji Zulum.

 

Ya sanar da cewa jihar ta fara raba tallafin a garin Gwoza tare da wasu garuruwa uku a karamar Hukumar Kukawa wadanda suka hada da Baga, Kros Kauwa da Doron Baga.

 

Zulum ya ce kowane mutum daya da ya cancanta ya karbi tallafin zai samu kyautar N5,000, buhun shinkafa, buhun wake tare da karin wani kunshi (ga mata).


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Yi Luguden Wuta A Sansanonin ‘Yan Bindiga A Katsina Da Zamfara 

Next Post

Bana Iya Barci Saboda Halin Da ‘Yan Nijeriya Ke Ciki -Tinubu

Related

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri
Labarai

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

46 minutes ago
Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

3 hours ago
Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe
Labarai

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

14 hours ago
An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja
Labarai

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

15 hours ago
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

19 hours ago
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)
Labarai

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

21 hours ago
Next Post
Kokarin Tinubu Wajen Inganta Rayuwar ‘Yan Nijeriya Bayan Cire Tallafin Mai

Bana Iya Barci Saboda Halin Da 'Yan Nijeriya Ke Ciki -Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

May 19, 2025
Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani

Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani

May 19, 2025
Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

May 19, 2025
Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

May 18, 2025
Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

May 18, 2025
Ciwon Mara Lokacin Al’ada

Ciwon Mara Lokacin Al’ada

May 18, 2025
Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Masana’antar Harkokin Tauraron Dan Adam A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Masana’antar Harkokin Tauraron Dan Adam A Shekarar 2024

May 18, 2025
Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

May 18, 2025
An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

May 18, 2025
Kasar Sin Ta Sanya Harajin Takaita Shigo Da Kayayyakin Robobi Masu Tauri

Kasar Sin Ta Sanya Harajin Takaita Shigo Da Kayayyakin Robobi Masu Tauri

May 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.