• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

CMG Ta Zanta Da Firaministan Kasar Hungary

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
CMG Ta Zanta Da Firaministan Kasar Hungary
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanan baya shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gudanar da ziyarar aikinsa a karon farko a kasar Hungary, bisa gayyatar da takwaransa Sulyok Tamas, da firaministan kasar Orbán Viktor suka yi masa.

Shirin zantawa da manyan shugabanni na CMG ya tattauna da firaministan kasar a birnin Budapest, fadar mulkin kasar.

Xi Jinping ya gudanar da ziyarar aiki a Hungary, bayan ya kammala ziyara a kasashen Faransa da Serbia. Yayin da aka tabo batun ma’anar ziyarar Xi Jinping a wannan karo, ga ingiza huldar Sin da Hungary, da ma Sin da Turai har ma a dukkanin fadin duniya, Orbán Viktor ya ce, ziyarar Xi Jinping a wannan karo ta ba da sako mai yakini, kuma ta bayyana matsayin da Sin ke dauka na bude kofa, da niyyar inganta hadin kanta da kasashen Turai. Don haka ziyarar ta kyautata halin da ake ciki, ta kuma bayyanawa shugabannin kasashen Turai cewa, Sin ta zo da zarafi, kuma kamata ya yi a nacewa hanyar da ta dace wato ta kara hadin kai.
Kaza lika, game da ikirarin da wasu kasashen Turai suke yi cewa wai za su yi bincike kan kamfanonin Sin masu samar da motoci dake amfani da makamashi maras gurbata muhalli, mista Orbán Viktor ya ce, matakin ba ma kawai zai yi mummunan tasiri ne ga wasu kasashe ba, har ma zai illata moriyar EU baki daya. Don haka dole ne a dauki kasar Sin a matsayin wani zarafi mai kyau, maimakon barazana ko kalubale.
Daga nan sai ya nanata cewa, idan har ana son zama kan gaba a duniya, dole ne a rike karfin takara mai inganci, ta amfani da karfin kashin kai, ba wai dakile bunkasuwar wasu ba. (Amina Xu)

 

 

Labarai Masu Nasaba

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CMGCRI HausaHungary
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rawar Da Iyaye Ke Takawa Wajen Taimaka Wa ‘Ya’ya Cimma Burinsu Na Karatu (1)

Next Post

Wang Yi Ya Yi Bayani Kan Ziyarar Aiki Da Xi Jinping Ya Gudanar A Kasashen Turai Uku

Related

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan
Daga Birnin Sin

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

37 minutes ago
Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya

2 hours ago
Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya
Daga Birnin Sin

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

17 hours ago
Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 
Daga Birnin Sin

Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

19 hours ago
Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

20 hours ago
Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

21 hours ago
Next Post
Wang Yi Ya Yi Bayani Kan Ziyarar Aiki Da Xi Jinping Ya Gudanar A Kasashen Turai Uku

Wang Yi Ya Yi Bayani Kan Ziyarar Aiki Da Xi Jinping Ya Gudanar A Kasashen Turai Uku

LABARAI MASU NASABA

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya

Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya

September 12, 2025
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

September 12, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

September 12, 2025
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

September 12, 2025
Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

September 12, 2025
Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya

Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya

September 12, 2025
Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

September 12, 2025
Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?

Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.