• English
  • Business News
Saturday, June 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Ɗumi-ɗumi: Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Alhaji Haruna Ɗanyaya Sabon Sarkin Ningi 

by Khalid Idris Doya and Sulaiman
10 months ago
in Manyan Labarai
0
Da Ɗumi-ɗumi: Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Alhaji Haruna Ɗanyaya Sabon Sarkin Ningi 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya amince da naɗin Alhaji Haruna Yunusa Ɗanyaya a matsayin sabon sarkin masarautar Ningi na 17 a kan mataki, Sarki mai daraja ta 1. 

 

LEADERSHIP Hausa ta labarto cewa, shi dai sabon sarkin Ningi Haruna Yunusa an haife shi ne a shekarar 1956. Kafin wannan naɗin, shi ne Chiroman Ningi.

  • Wainar Da Aka Toya A Taron ‘Yan Jarida Na Hausa A Nijar
  • Gwamna Dauda Ya Ziyarci Yankunan Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Gummi

Idan za a tuna dai, a ranar Lahadi da ta gabata ne Sarkin Ningi, Alhaji (Dr.) Yunusa Muhammad Danyaya, ya rasu yana da shekara 88 a duniya bayan ya mulki masarautar na tsawon shekaru 46.

 

Labarai Masu Nasaba

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnati Ta Janye Taron Addu’ar Neman Wadatar Abinci

Majalisar Tarayya Na Ƙoƙarin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki

Naɗin sabon sarkin na ƙushe ne a cikin wata wasiƙa mai ɗauke da sanya hannun sakataren gwamnatin jihar Bauchi, Barista Ibrahim Muhammad Kashim.

 

A cewar wasiƙar, wannan matakin an ɗauka ne bisa dogara da karfin iko da aka bai wa gwamnan kan doka Cap. 24 Item 3 (1) na dokokin jihar Bauchi kan naɗin sarakuna ta 1991 kuma bayan shawarar da masu alhakin zaɓin sabon sarkin suka bayar.

 

A sanarwar manema labarai ɗauke da sanya hannun hadimin gwamnan Bauchi kan yaɗa labarai, Mukhtar Mohammed Gidado, da ya fitar a ranar Lahadi, ya ce, gwamnatin jihar ta nuna kwarin guiwarta na cewa, sabon sarkin zai ɗaura daga inda mahaifinsa ya tsaya na kyautata zaman lafiya, haɗin kai da ci gaban masarautar Ningi, jihar Bauchi da ma ƙasa baki ɗaya.

 

Sanarwar ta ce, gwamnan jihar ya nanata aniyarsa na ci gaba da mara wa sarakunan gargajiya baya domin tabbatar da ci gaban jihar a kowani lokaci.

 

Gwamnan jihar, Bala Mohammed ya yi addu’ar Allah ya dafa wa sabon sarkin ya kuma jiƙan Marigayin da ya riga mu gidan gaskiya.

 

A yayin da ya ke taya sabon sarkin murna, ya masa fatan samun lafiya da kuma fatan yin jagoranci cikin nasara.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wainar Da Aka Toya A Taron ‘Yan Jarida Na Hausa A Nijar

Next Post

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kebbi Ta Ƙarawa Jami’ai 52 Muƙami

Related

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnati Ta Janye Taron Addu’ar Neman Wadatar Abinci
Manyan Labarai

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnati Ta Janye Taron Addu’ar Neman Wadatar Abinci

5 hours ago
Majalisar Tarayya Na Ƙoƙarin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki
Manyan Labarai

Majalisar Tarayya Na Ƙoƙarin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki

1 day ago
Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya Karɓo Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi
Manyan Labarai

Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya Karɓo Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi

1 day ago
nijeriya
Manyan Labarai

Yadda Badakalar Tallafin Man Fetur Ta Zame Wa Nijeriya Alakakai

1 day ago
Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu
Manyan Labarai

Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

2 days ago
Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara

2 days ago
Next Post
Rundunar ‘Yansandan Jihar Kebbi Ta Ƙarawa Jami’ai 52 Muƙami

Rundunar 'Yansandan Jihar Kebbi Ta Ƙarawa Jami'ai 52 Muƙami

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Kaddamar Da Hare-hare Kan Iran

Sin Ta Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Kaddamar Da Hare-hare Kan Iran

June 14, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Kara Habaka Daga Manyan Tsare-Tsare Zuwa Matakai Na Ainihi

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Kara Habaka Daga Manyan Tsare-Tsare Zuwa Matakai Na Ainihi

June 14, 2025
Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

June 14, 2025
Wasu Abubuwa Da Ke Sa Maza Hana Mata Fita Unguwa (Uwargida)

Kula Da Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi

June 14, 2025
Gwamnati Ta Yi Barazanar Matakai Masu Tsauri Kan Masu Fasa Bututun Mai

Gwamnati Ta Yi Barazanar Matakai Masu Tsauri Kan Masu Fasa Bututun Mai

June 14, 2025
Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su

Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su

June 14, 2025
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnati Ta Janye Taron Addu’ar Neman Wadatar Abinci

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnati Ta Janye Taron Addu’ar Neman Wadatar Abinci

June 14, 2025
Tinubu

Dimokuradiyya A Shekara 26: Ba Yabo Ba Fallasa

June 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Addu’ar Kwana 3 Don Samun Isasshen Abinci

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Addu’ar Kwana 3 Don Samun Isasshen Abinci

June 14, 2025
Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA

Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA

June 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.