• Leadership Hausa
Wednesday, September 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Ɗumi-ɗuminsa: Kwamishina Bunkasa Kasuwanci Da Masana’antu Na Jigawa Ya Rasu

by yahuzajere
1 year ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Da Ɗumi-ɗuminsa: Kwamishina Bunkasa Kasuwanci Da Masana’antu Na Jigawa Ya Rasu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yanzu-yanzu rahoton da muka samu ya tabbatar da labarin rasuwar Kwamishin Ma’aikatar Ciniki Da Masana’antu na Jihar Jigawa, Alhaji Salisu Zakari.

 

  • Sabon Yunkurin Murkushe Barazanar Tsaro A Nijeriya

Majiyarmu daga Masarautar Hadejia ta bayyana cewa Kwamishinan wanda har ila yau shi ne Cigarin Hadejia, za a yi jana’izarsa a kofar fadar mai martaba Sarkin Hadejia da karfe 11:00am na safe.

Kwamishinan ya rasu ne a ranar Juma’a da misalin ƙarfe 9 na dare.

Rasuwar tasa dai ta haifar da gibi a Jihar Jigawa. Allah ya jikan sa da Rahama ya sa Aljannar firdausi ce makomar sa amin.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara

NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kama Wani Mutum Yana Jima’i Da Akuya A Ogun

Next Post

Tarihi Da Wasu Boyayyun Abubuwa Game Da Garin Tafa

Related

Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojoji Sun Ceto Wasu Karin Dalibai Mata 7 Na Jami’ar Tarayya Da Ke Gusau Jihar Zamfara

2 days ago
NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur
Da ɗumi-ɗuminsa

NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

4 weeks ago
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Gabon
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Gabon

4 weeks ago
Sojojin Nijar Sun Umarci Ambasadan Faransa Ya Fice Daga Kasar
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojojin Nijar Sun Umarci Ambasadan Faransa Ya Fice Daga Kasar

1 month ago
Wagner Yevgeny Prigozhin Ya Mutu A Hatsarin Jirgin Saman Rasha
Da ɗumi-ɗuminsa

Wagner Yevgeny Prigozhin Ya Mutu A Hatsarin Jirgin Saman Rasha

1 month ago
An Sace Masu Yi Wa Kasa Hidima 8 Da Direba A Zamfara
Da ɗumi-ɗuminsa

An Sace Masu Yi Wa Kasa Hidima 8 Da Direba A Zamfara

1 month ago
Next Post
Tarihi Da Wasu Boyayyun Abubuwa Game Da Garin Tafa

Tarihi Da Wasu Boyayyun Abubuwa Game Da Garin Tafa

LABARAI MASU NASABA

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

September 26, 2023
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

September 26, 2023
Duniya

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

September 26, 2023
‘Yansanda Sun Dakile Harin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Kan Wasu Rukunin Gidaje A Katsina

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

September 26, 2023
JKS

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

September 26, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

September 26, 2023
Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

September 26, 2023
Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

September 26, 2023
Kimiyya

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau’ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

September 26, 2023
Libya

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

September 26, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.