• English
  • Business News
Tuesday, October 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Abokin Daka Akan Sha Gari

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Gari

Yayin da taron kolin dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da kasashen Afirka na FOCAC na 2024 ya kankama a nan birnin Beijing, yarjejeniyoyin hadin gwiwa da aka kulla tsakanin sassan biyu, da jawaban jinjinawa hadin gwiwar Sin da Afirka da ake ta ji daga bakunan mahalarta taron, na kara tabbatar da dandalin na FOCAC a matsayin wata muhimmiyar damar sake haduwar dadaddun abokai, da ma bude sabon babin bunkasa ci gaba tare a nan gaba.

 

Sama da rabin karbi kawo yanzu, dunkulewa da hadin gwiwa tsakanin Sin kasa mai tasowa mafi girma a duniya, da nahiyar Afirka, nahiya mafi yawan kasashe masu tasowa, sun ci gaba da bunkasa tare da haifar da alherai masu tarin yawa ga al’ummun sassan biyu.

  • An Zartas Da Sanarwar Beijing Da Tsarin Aiki A Taron FOCAC
  • OP-ED: Mahangata A Kan Taron Ƙoli Don Inganta Ci Gaban Duniya – Antonio Guterres

Ko shakka babu, an cimma wadannan nasarori ne sakamakon yadda bangarorin biyu ke martaba juna, da kokarinsu na cimma gajiya tare, da yadda suka mayar da hankali ga gina makomar bai daya. Kaza lika a fannin tunkarar kalubalolin duniya, Sin da kasashen Afirka na yin aiki kafada da kafada, wajen nuna kyakkyawan misalin kafa al’ummar bil adama mai makomar bai daya.

 

LABARAI MASU NASABA

Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

A halin yanzu, dangantakar Sin da Afirka ta fadada zuwa ta kawance a fannoni daban daban, wadanda suka hada da cinikayya, da zuba jari, da samar da ababen more rayuwa, da raya ilimi, da kiwon lafiya da sauran su.

 

Daya daga jiga-jigan wannan tafiya ita ce shawarar nan ta ziri daya da hanya daya, wadda karkashin ta ake ta samar da ababen more rayuwa a kasashen Afirka, kamar su hanyoyin mota, da layin dogo, da tashoshin ruwa, da cibiyoyin samar da makamashi da sauran su. Ayyukan da bayan kasancewarsu abubuwa na zahiri, a daya hannun suna alamta donkulewar sassan nahiyoyi biyu dake fatan yin tafiya tare har bada.

 

A wannan gaba da duniya ke fama da yanayi na tasirin siyasar nuna karfi da danniya, da tashe tashen hankula nan da can, hadin gwiwar Sin da kasashen Afirka ya nuna cewa ana iya samar da sauyi, wanda zai haifar da bunkasuwar sassa daban daban maimakon fito na fito, kana wanda zai haifar da daidaito maimakon mayar da wasu sassa saniyar ware, ta yadda za a kai ga gudu tare a tsira tare! (Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

October 14, 2025
Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya
Daga Birnin Sin

Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

October 14, 2025
Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata
Daga Birnin Sin

Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

October 14, 2025
Next Post
Kwanaki Kaɗan Bayan Harin Ta’addanci A Mafa, ‘Yan Ta’adda Sun Sake Kai Wani Harin A Yobe

Kwanaki Kaɗan Bayan Harin Ta'addanci A Mafa, 'Yan Ta'adda Sun Sake Kai Wani Harin A Yobe

LABARAI MASU NASABA

Kotu

Kotu A Kano Ta Tsare Wani Mai Gidan Marayu Bisa Zargin Satar Yara Da Safararsu Zuwa Delta

October 14, 2025
Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

October 14, 2025
Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

Shawarwarin Sin Sun Bude Sabuwar Hanyar Bunkasa Ci Gaban Mata A Duniya

October 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Benin A Uyo

October 14, 2025
Asuu

An Janye Wajibcin Samun Kiredit A Darasin Lissafi Ga Ɗaliban Fannin Zamantakewa Don Shiga Manyan Makarantu 

October 14, 2025
Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

Al’ummun Kasashe Daban-Daban Sun Yabawa Shawarwarin Sin Dake Taimakawa Wajen Dunkulewa Don Hanzarta Ci Gaban Mata

October 14, 2025
Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

October 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

October 14, 2025
‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP

PDP Ta Ɗage Babban Taronta Biyo Bayan Ficewar Wasu Manyan Jiga-jigai

October 14, 2025
An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

October 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.