• English
  • Business News
Tuesday, July 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Abokin Daka Akan Sha Gari

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Da Abokin Daka Akan Sha Gari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da taron kolin dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da kasashen Afirka na FOCAC na 2024 ya kankama a nan birnin Beijing, yarjejeniyoyin hadin gwiwa da aka kulla tsakanin sassan biyu, da jawaban jinjinawa hadin gwiwar Sin da Afirka da ake ta ji daga bakunan mahalarta taron, na kara tabbatar da dandalin na FOCAC a matsayin wata muhimmiyar damar sake haduwar dadaddun abokai, da ma bude sabon babin bunkasa ci gaba tare a nan gaba.

 

Sama da rabin karbi kawo yanzu, dunkulewa da hadin gwiwa tsakanin Sin kasa mai tasowa mafi girma a duniya, da nahiyar Afirka, nahiya mafi yawan kasashe masu tasowa, sun ci gaba da bunkasa tare da haifar da alherai masu tarin yawa ga al’ummun sassan biyu.

  • An Zartas Da Sanarwar Beijing Da Tsarin Aiki A Taron FOCAC
  • OP-ED: Mahangata A Kan Taron Ƙoli Don Inganta Ci Gaban Duniya – Antonio Guterres

Ko shakka babu, an cimma wadannan nasarori ne sakamakon yadda bangarorin biyu ke martaba juna, da kokarinsu na cimma gajiya tare, da yadda suka mayar da hankali ga gina makomar bai daya. Kaza lika a fannin tunkarar kalubalolin duniya, Sin da kasashen Afirka na yin aiki kafada da kafada, wajen nuna kyakkyawan misalin kafa al’ummar bil adama mai makomar bai daya.

 

Labarai Masu Nasaba

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

A halin yanzu, dangantakar Sin da Afirka ta fadada zuwa ta kawance a fannoni daban daban, wadanda suka hada da cinikayya, da zuba jari, da samar da ababen more rayuwa, da raya ilimi, da kiwon lafiya da sauran su.

 

Daya daga jiga-jigan wannan tafiya ita ce shawarar nan ta ziri daya da hanya daya, wadda karkashin ta ake ta samar da ababen more rayuwa a kasashen Afirka, kamar su hanyoyin mota, da layin dogo, da tashoshin ruwa, da cibiyoyin samar da makamashi da sauran su. Ayyukan da bayan kasancewarsu abubuwa na zahiri, a daya hannun suna alamta donkulewar sassan nahiyoyi biyu dake fatan yin tafiya tare har bada.

 

A wannan gaba da duniya ke fama da yanayi na tasirin siyasar nuna karfi da danniya, da tashe tashen hankula nan da can, hadin gwiwar Sin da kasashen Afirka ya nuna cewa ana iya samar da sauyi, wanda zai haifar da bunkasuwar sassa daban daban maimakon fito na fito, kana wanda zai haifar da daidaito maimakon mayar da wasu sassa saniyar ware, ta yadda za a kai ga gudu tare a tsira tare! (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Majalisar Dokokin Kano Ta Amince Da Ƙarin Naira Biliyan 99.2 Cikin Kasafin Kuɗin Jihar

Next Post

Kwanaki Kaɗan Bayan Harin Ta’addanci A Mafa, ‘Yan Ta’adda Sun Sake Kai Wani Harin A Yobe

Related

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

34 minutes ago
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

35 minutes ago
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%
Daga Birnin Sin

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

2 hours ago
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

3 hours ago
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro
Daga Birnin Sin

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

4 hours ago
Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha 
Daga Birnin Sin

Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha 

23 hours ago
Next Post
Kwanaki Kaɗan Bayan Harin Ta’addanci A Mafa, ‘Yan Ta’adda Sun Sake Kai Wani Harin A Yobe

Kwanaki Kaɗan Bayan Harin Ta'addanci A Mafa, 'Yan Ta'adda Sun Sake Kai Wani Harin A Yobe

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

July 15, 2025
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

July 15, 2025
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.