• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-dumi: APC Ta Dakatar Da Dan Majalisar Wakilai Shehu Koko 

by Umar Faruk
2 years ago
in Labarai
0
Da Dumi-dumi: APC Ta Dakatar Da Dan Majalisar Wakilai Shehu Koko 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamitin Aiki na jam’iyyar APC (SWC) na jihar Kebbi ya amince da dakatar da dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Koko-Besse/Maiyama a jihar Kebbi, Hon. Shehu Muhammad Koko daga halartar ayyukan jam’iyyar.

 

Dakatarwar ta biyo bayan jerin korafe-korafen da kwamitin ya samu da kuma kaddamar da shi kan dan jam’iyyar daga karamar hukumarsa ta Koko-Besse kan zarge-zargen ayyukan kin jinin jam’iyyar da ya aikata, wanda hakan zai iya bata musu rai ko kuma ya haifar da wata matsala wadda ke iya sa rashin tasiri na jam’iyyar ko zama cikin ƙkiyayya, raini, izgili ko hargitsa tatsuniyoyi da ketar dokoki da ka’idoji, yanke shawara na jam’iyyar.

  • Kayayyaki Marasa Inganci: Hukumar SON Za Ta Yi Wa Dokokinta Kwaskwarima 

Hakan dukka na kunshe ne ta cikin takardar dakatarwar wadda shugaban jam’iyyar na jihar Abubakar Muhammad Kana ya sanya wa hannu kuma aka rabawa manema labarai a Birnin Kebbi a ranar Alhamis.

 

Labarai Masu Nasaba

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

Takardar dakatarwar ta ci gaba da bayyana cewa, “Shiga ayyukan rashin gaskiya, gudanar da wasu ayyukan na yaki da Jam’iyyar da ke kawo cikas ga tsarin zaman lafiya da bin doka da oda; wadanda ba su dace da manufofin jam’iyyar sabanin sashi na 21 (2) (i) (ii) (vi) (vii) (viii) na kundin tsarin mulkin jam’iyyar APC (2022 da aka yi wa kwaskwarima).”

Shehu koko

Don haka kwamitin ayyuka na jam’iyyar na jihar (SWC) na jam’iyyar na sanar da jama’a cewa, “Kwamitin ayyuka na jihar ya amince da dakatar da Hon. Shehu Muhammad Koko daga shiga duk wata harka ta APC har sai an kammala binciken korafe-korafen.”

 

Bugu da kari, an gargade shi da ya daina bayyana kansa a matsayin dan jam’iyyar APC, kuma kada ya shiga duk wani aiki na jam’iyyar har sai an kammala bincike.

 

A cewar wata majiya mai tushe ta ce Hon. Shehu Muhammad Koko a halin yanzu shi ne shugaban kwamitin rundunar sojojin sama kuma daya daga cikin na hannun daman Kakakin majalisar wakilai kuma mai goyon bayan zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mun Shirya Tsaf Don Sake Yin Zabe A Jihohin Adamawa, Kebbi– INEC

Next Post

Ko Meye Ya Yi Zafi Mane Ya Nushe Sane Bayan Shan Kaye

Related

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 
Labarai

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

2 hours ago
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto
Labarai

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

4 hours ago
Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo
Labarai

Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

4 hours ago
Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa
Labarai

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

4 hours ago
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

7 hours ago
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

9 hours ago
Next Post
Ko Meye Ya Yi Zafi Mane Ya Nushe Sane Bayan Shan Kaye

Ko Meye Ya Yi Zafi Mane Ya Nushe Sane Bayan Shan Kaye

LABARAI MASU NASABA

Yadda Yaƙin Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin Arziƙin Nijeriya

Yadda Yaƙin Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin Arziƙin Nijeriya

June 29, 2025
Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

June 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

June 29, 2025
Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

June 29, 2025
Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

June 29, 2025
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

June 29, 2025
Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

June 29, 2025
Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

June 29, 2025
Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

June 29, 2025
Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.