• English
  • Business News
Saturday, July 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-dumi: APC Ta Dakatar Da Dan Majalisar Wakilai Shehu Koko 

by Umar Faruk
2 years ago
in Labarai
0
Da Dumi-dumi: APC Ta Dakatar Da Dan Majalisar Wakilai Shehu Koko 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamitin Aiki na jam’iyyar APC (SWC) na jihar Kebbi ya amince da dakatar da dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Koko-Besse/Maiyama a jihar Kebbi, Hon. Shehu Muhammad Koko daga halartar ayyukan jam’iyyar.

 

Dakatarwar ta biyo bayan jerin korafe-korafen da kwamitin ya samu da kuma kaddamar da shi kan dan jam’iyyar daga karamar hukumarsa ta Koko-Besse kan zarge-zargen ayyukan kin jinin jam’iyyar da ya aikata, wanda hakan zai iya bata musu rai ko kuma ya haifar da wata matsala wadda ke iya sa rashin tasiri na jam’iyyar ko zama cikin ƙkiyayya, raini, izgili ko hargitsa tatsuniyoyi da ketar dokoki da ka’idoji, yanke shawara na jam’iyyar.

  • Kayayyaki Marasa Inganci: Hukumar SON Za Ta Yi Wa Dokokinta Kwaskwarima 

Hakan dukka na kunshe ne ta cikin takardar dakatarwar wadda shugaban jam’iyyar na jihar Abubakar Muhammad Kana ya sanya wa hannu kuma aka rabawa manema labarai a Birnin Kebbi a ranar Alhamis.

 

Labarai Masu Nasaba

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

Takardar dakatarwar ta ci gaba da bayyana cewa, “Shiga ayyukan rashin gaskiya, gudanar da wasu ayyukan na yaki da Jam’iyyar da ke kawo cikas ga tsarin zaman lafiya da bin doka da oda; wadanda ba su dace da manufofin jam’iyyar sabanin sashi na 21 (2) (i) (ii) (vi) (vii) (viii) na kundin tsarin mulkin jam’iyyar APC (2022 da aka yi wa kwaskwarima).”

Shehu koko

Don haka kwamitin ayyuka na jam’iyyar na jihar (SWC) na jam’iyyar na sanar da jama’a cewa, “Kwamitin ayyuka na jihar ya amince da dakatar da Hon. Shehu Muhammad Koko daga shiga duk wata harka ta APC har sai an kammala binciken korafe-korafen.”

 

Bugu da kari, an gargade shi da ya daina bayyana kansa a matsayin dan jam’iyyar APC, kuma kada ya shiga duk wani aiki na jam’iyyar har sai an kammala bincike.

 

A cewar wata majiya mai tushe ta ce Hon. Shehu Muhammad Koko a halin yanzu shi ne shugaban kwamitin rundunar sojojin sama kuma daya daga cikin na hannun daman Kakakin majalisar wakilai kuma mai goyon bayan zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mun Shirya Tsaf Don Sake Yin Zabe A Jihohin Adamawa, Kebbi– INEC

Next Post

Ko Meye Ya Yi Zafi Mane Ya Nushe Sane Bayan Shan Kaye

Related

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai
Ra'ayi Riga

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

12 hours ago
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a
Rahotonni

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

13 hours ago
Illar Kakaba Wa Majalisa Ta 10 Shugabanni Ga Gwamnatin Tinubu – Dattawan Arewa
Labarai

Majalisar Tarayya Ta Karrama NPA Da Kyautar Gaskiya Da Riƙon Amana Ta 2025

14 hours ago
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Mutum 2 Da AK-47 A Taraba

15 hours ago
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa
Labarai

Amurka Ta Rage Wa’adin Bizar ‘Yan Nijeriya Zuwa Wata Uku

17 hours ago
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna
Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

17 hours ago
Next Post
Ko Meye Ya Yi Zafi Mane Ya Nushe Sane Bayan Shan Kaye

Ko Meye Ya Yi Zafi Mane Ya Nushe Sane Bayan Shan Kaye

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

July 12, 2025
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Rashin Ganin Shugabannin APC Yayin Ziyarar Shettima A Kano Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara

July 12, 2025
Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

July 11, 2025
Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

July 11, 2025
Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

July 11, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

2027: Takarar Shugaban Kasa Zan Yi Ba Mataimaki Ba – Peter Obi

July 11, 2025
“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

July 11, 2025
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

July 11, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

July 11, 2025
Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.