ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-dumi: Shugaban Hukumar ‘Yansanda, Musiliu Smith Ya Yi Murabus

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Musiliu Smith

Shugaban hukumar kula da ‘yansandan Nijeriya (PSC), Musiliu Smith ya yi murabus daga kan mukaminsa.

Wannan matakin dai na zuwa ne bayan rashin jituwa da kai ruwa-rana da aka yi ta samu a tsakanin hukumar da Sufeto Janar na ‘yansandan Nijeriya, Usman Baba Alkali, dangane da batun daukan sabbin ‘yansanda, karin girma wa jami’ai, daukan Kwansitabul da wasu jami’ai.

  • ‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa 3, Sun Ceto Wani Yaro Dan Wata 13 A Edo

Lamarin har ta kai Majalisar koli na hukumar ta bukaci Smith da ya yi murabus cikin ruwan sanyi kuma ya amince da yin haka.

ADVERTISEMENT

Smith, wanda tsohon Sufeto Janar na ‘yansanda ne, ana sa ran zai mika ragamar mulkin hukumar ga Justice Clara Ogunbiyi (Mai ritaya) wanda shi ne wakilin sashin shari’a a hukumar.

Kakakin hukumar kula da harkokin ‘yansandan Nijeriya, Ikechukwu Ani, ya tabbatar da ajiye aikin Mista Musiliu Smith a ranar Laraba.

LABARAI MASU NASABA

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

LEADERSHIP Hausa ta nakalto cewa an dauki ‘yan kwanaki ana kai ruwa rana a tsakanin bangarorin biyu wanda a dokance hukumar ce ke da damar gudanar da aikin daukan ‘yansanda.

Ita dai PSC ta wallafa tallar daukan sabbin jami’an ‘yansanda masu mukamin Kwansitabul (constables) tare da bukatar masu sha’awar nema da su cika bukatar hakan a shafinta.

Sai dai kuma daga baya rundunar ‘yansanda ta nemi jama’a da su yi watsi da wannan sanarwar, ta kage kai da fata cewa shirye-shiryen daukan ikonta ne.

Bisa wannan rashin jituwa da fahimtar juna da aka samu, a ranar 24 g watan Agustan, hadakar kungiyar hukumar kula da ‘yansanda suka ayyana tafiya yajin aikin sai baabaa ta gani ga hukumar gudanarwa dangane da abun da suka kira saba yarjejeniya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja
Manyan Labarai

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

November 16, 2025
Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su
Manyan Labarai

Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

November 16, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

November 16, 2025
Next Post
A Bana Jiragen Kasa Na Sin Da Kasashen Turai Sun Yi Tafiye-Tafiye Fiye Da Dubu 10

A Bana Jiragen Kasa Na Sin Da Kasashen Turai Sun Yi Tafiye-Tafiye Fiye Da Dubu 10

LABARAI MASU NASABA

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

November 16, 2025
Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

November 16, 2025
Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025
An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

November 16, 2025
Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

November 16, 2025
Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

November 16, 2025
DSS

Hukumar DSS Ta Kama Wani Kan Zargin Ƙerawa Da Rarraba Makamai A Filato

November 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.