• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-dumi: Shugaban Hukumar ‘Yansanda, Musiliu Smith Ya Yi Murabus

by Khalid Idris Doya
9 months ago
in Labarai
0
Da Dumi-dumi: Shugaban Hukumar ‘Yansanda, Musiliu Smith Ya Yi Murabus
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban hukumar kula da ‘yansandan Nijeriya (PSC), Musiliu Smith ya yi murabus daga kan mukaminsa.

Wannan matakin dai na zuwa ne bayan rashin jituwa da kai ruwa-rana da aka yi ta samu a tsakanin hukumar da Sufeto Janar na ‘yansandan Nijeriya, Usman Baba Alkali, dangane da batun daukan sabbin ‘yansanda, karin girma wa jami’ai, daukan Kwansitabul da wasu jami’ai.

  • ‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa 3, Sun Ceto Wani Yaro Dan Wata 13 A Edo

Lamarin har ta kai Majalisar koli na hukumar ta bukaci Smith da ya yi murabus cikin ruwan sanyi kuma ya amince da yin haka.

Smith, wanda tsohon Sufeto Janar na ‘yansanda ne, ana sa ran zai mika ragamar mulkin hukumar ga Justice Clara Ogunbiyi (Mai ritaya) wanda shi ne wakilin sashin shari’a a hukumar.

Kakakin hukumar kula da harkokin ‘yansandan Nijeriya, Ikechukwu Ani, ya tabbatar da ajiye aikin Mista Musiliu Smith a ranar Laraba.

Labarai Masu Nasaba

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

LEADERSHIP Hausa ta nakalto cewa an dauki ‘yan kwanaki ana kai ruwa rana a tsakanin bangarorin biyu wanda a dokance hukumar ce ke da damar gudanar da aikin daukan ‘yansanda.

Ita dai PSC ta wallafa tallar daukan sabbin jami’an ‘yansanda masu mukamin Kwansitabul (constables) tare da bukatar masu sha’awar nema da su cika bukatar hakan a shafinta.

Sai dai kuma daga baya rundunar ‘yansanda ta nemi jama’a da su yi watsi da wannan sanarwar, ta kage kai da fata cewa shirye-shiryen daukan ikonta ne.

Bisa wannan rashin jituwa da fahimtar juna da aka samu, a ranar 24 g watan Agustan, hadakar kungiyar hukumar kula da ‘yansanda suka ayyana tafiya yajin aikin sai baabaa ta gani ga hukumar gudanarwa dangane da abun da suka kira saba yarjejeniya.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Girma Da Karfin Masana’antun Kayayyakin Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Sosai Cikin Shekaru 10 Da Suka Gabata

Next Post

A Bana Jiragen Kasa Na Sin Da Kasashen Turai Sun Yi Tafiye-Tafiye Fiye Da Dubu 10

Related

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo
Labarai

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

9 hours ago
Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

15 hours ago
Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari
Rahotonni

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

17 hours ago
Alhazan Abuja Sun Gamu Da Tasku Sakamakon Rashin Samun Masaukai Masu Kyau A Saudiyya 
Labarai

Za Mu Kwashe Daukacin Maniyyatan Bana 6000 – Hukumar Alhazan Kano

19 hours ago
Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare
Labarai

Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

20 hours ago
Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu
Labarai

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

22 hours ago
Next Post
A Bana Jiragen Kasa Na Sin Da Kasashen Turai Sun Yi Tafiye-Tafiye Fiye Da Dubu 10

A Bana Jiragen Kasa Na Sin Da Kasashen Turai Sun Yi Tafiye-Tafiye Fiye Da Dubu 10

LABARAI MASU NASABA

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

June 3, 2023
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani

June 3, 2023
Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana

June 3, 2023
Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta

Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta

June 3, 2023
Rashin Lafiyar Maigidana Ne Babban Tashin Hankalin Da Na Fuskanta A Vila – Aisha Buhari

Rashin Lafiyar Maigidana Ne Babban Tashin Hankalin Da Na Fuskanta A Vila – Aisha Buhari

June 3, 2023
‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

June 3, 2023
Shugaban Eritrea Da Takwaransa Na Congo Kinshasa Sun Yabawa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Shugaban Eritrea Da Takwaransa Na Congo Kinshasa Sun Yabawa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

June 3, 2023
Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

June 3, 2023
Sin Ta Yi Tir Da Kalaman Sakataren Tsaron Amurka A Taron Shangri-La

Sin Ta Yi Tir Da Kalaman Sakataren Tsaron Amurka A Taron Shangri-La

June 3, 2023
Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.