• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (2)

byIdris Aliyu Daudawa
2 years ago
inIlimi
0
Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (2)

Ci gaba daga makon da ya gabata

3-Rashin Tsara Lokaci
“Lokaci kudi ne,”mutane na yawan fadar haka.Gaskiyar lamarin shi ne ba a san yadda za ayi amfani da lokaci ba domin cimma wani buri,shi ya sa idan dalibi bai san muhimmancin lokaci ba wannan ya nuna kamar kudi ba a san darajarsu ba.

Haka wadannan lamuran suke a jarrabawa saboda yawancin dalibai suna bari ne har sai Malami ya ce a kawo ma shi aikin da ya bada zai duba ko yin gyara lokacin ne zasu yi kokarin farawa wanda a lokacin suna da wasu ayyukan da suka shige masu gaba.
Barin yin Nazari ko karatu sai wani lokaci irin haka ne ke kawo rashin shiryawa jarabawa kamar yadda ya kamata su yi.

Mafita:
Ka yi kokari ka yi aikin ka lokacin da Malami ya bada ba sai lokaci ya kure ba, kamata ya yi a ware lokaci na yin karatu da sauran abubuwa,yin haka zai taimakawa kai mai karatu yin amfani da lokacin ka,ba tare da wani bata lokaci ba.

Dabi’ar karatu da bata dace ba
Da akwai wasu daliba wadanda su sam ma ba su bukatar karanta littattafai saboda su ragaye ne,abin ba haka bane saboda su suna yin karatu ne lokacin da bai kamata ba, hakanan ma yin barci lokacin da ya dace ace suna yin karatu.

Labarai Masu Nasaba

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya

Iyaye na matsa masu su yi barci da sauri amma su basu matsawa kansu su tashi da wuri ba,su karanta wasu littattafai, wannan ya nuna sun fi bukatar su yi barci na lokaci mai tsawo,su yi tunanin yin karatun littattafai da dare.

Da dare lokaci ne na yin barci shi yasa idandalibai suka so yin karatu da dare sai barci ya kama su.Dalili shine da dare ragwanci ya fi kama dalibai.

Mafita:
A yi kokari a tashi da wuri domin a fara karatu dalibi ya dace yam aida hakan halayyar shi a rika yin hakan kullun.A tilastawa kai a karanta littattafai masu yawa da rana kafin lokacin shiga aji.

5 Rashin amincewa da kai
“Idan kana ganin za kayi nasara to za kayi idan kuma kana ganin ba nasara tare da kai to ba za ka yi nasarar ba”.Mutanen da suke ganin ba za su iya cin jarrabawa ba sna faduwa ba tare da wani rashin tabbas ba.Hakan ta kasance domin ba su son su yi nasara.

Mafita
Koda wane lokaci ka rika Kallon kana iya cin jarabawa idan hakan tana kasancewa watarana sai labari domin kuwa kana iya samun nasara a jarrabawa.

6 Kunci da fatara
Wanda bai ta shi cikin wadata ta kudi ba bai da wani tabbas cewar zai iya zama wani a rayuwa,alal misali dalibi wanda yake fuskantar matsalar rashin kudi za iyi wuya ya samu damar sayan kayan karatu wadanda suka kamata.Duka bin da za su yi shi ne samun wata matsaya mara tsada, irin hakan shi yasa suke haduwa da rashin nasara.

Mafita
Sai ayi kokari a samu aikin wucin gadi sannu sai a samu wanda zai iya wadatarwa domin hakan zai taimaka.

7 Sa kai cikin al’amura daban-daban
Sa kai cikin abubuwa daban- daban na iya shafar karatu ko shirin fuskantar jarrabawa saboda shi wanda abin ya shafa bai da lokacin da zai bar jiki da kwakwalwarsa su huta.

Lokacin da kwakwalwa da jiki suka gaji suna son wanda ya mallake su ya yi barci ko kuma ya yi wani abu amma ba karatu ba, kamar dai yadda aka yi magana tun farko ita maganar ragontaka shi ne muhimmin abin da ke sanadiyar dalibai suna faduwar jarabawa.

Tags: Rashin adalciTabarbarewar IlimiTalauci
ShareTweetSendShare
Idris Aliyu Daudawa

Idris Aliyu Daudawa

Related

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta
Ilimi

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

23 hours ago
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya
Ilimi

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya

2 days ago
Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet
Ilimi

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

3 days ago
Next Post
Ana Maraba Da Karin Abokai Da Su Ziyarci Xinjiang

Ana Maraba Da Karin Abokai Da Su Ziyarci Xinjiang

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

October 7, 2025
Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

October 7, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

October 7, 2025
Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

October 7, 2025
Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

Tsaro: Gwamnan Kogi Ya Ayyana Yaƙi Da Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Da ‘Yan Bindiga

October 7, 2025
Majalisar Wakilai Ta Kafa Kwamiti Da Zai Binciki Harkokin Kirifto Da POS A Nijeriya

Majalisar Wakilai Ta Kafa Kwamiti Da Zai Binciki Harkokin Kirifto Da POS A Nijeriya

October 7, 2025
Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa

Ya Kamata Nijeriya Ta Ayyana Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda — Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa

October 7, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2026

October 7, 2025
Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

October 6, 2025
Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

October 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.