• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (2)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Ilimi
0
Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (2)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ci gaba daga makon da ya gabata

3-Rashin Tsara Lokaci
“Lokaci kudi ne,”mutane na yawan fadar haka.Gaskiyar lamarin shi ne ba a san yadda za ayi amfani da lokaci ba domin cimma wani buri,shi ya sa idan dalibi bai san muhimmancin lokaci ba wannan ya nuna kamar kudi ba a san darajarsu ba.

Haka wadannan lamuran suke a jarrabawa saboda yawancin dalibai suna bari ne har sai Malami ya ce a kawo ma shi aikin da ya bada zai duba ko yin gyara lokacin ne zasu yi kokarin farawa wanda a lokacin suna da wasu ayyukan da suka shige masu gaba.
Barin yin Nazari ko karatu sai wani lokaci irin haka ne ke kawo rashin shiryawa jarabawa kamar yadda ya kamata su yi.

Mafita:
Ka yi kokari ka yi aikin ka lokacin da Malami ya bada ba sai lokaci ya kure ba, kamata ya yi a ware lokaci na yin karatu da sauran abubuwa,yin haka zai taimakawa kai mai karatu yin amfani da lokacin ka,ba tare da wani bata lokaci ba.

Dabi’ar karatu da bata dace ba
Da akwai wasu daliba wadanda su sam ma ba su bukatar karanta littattafai saboda su ragaye ne,abin ba haka bane saboda su suna yin karatu ne lokacin da bai kamata ba, hakanan ma yin barci lokacin da ya dace ace suna yin karatu.

Labarai Masu Nasaba

AI Zai Maye Gurbin Ayyuka Miliyan 92 A Duniya – Farfesa Pate

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

Iyaye na matsa masu su yi barci da sauri amma su basu matsawa kansu su tashi da wuri ba,su karanta wasu littattafai, wannan ya nuna sun fi bukatar su yi barci na lokaci mai tsawo,su yi tunanin yin karatun littattafai da dare.

Da dare lokaci ne na yin barci shi yasa idandalibai suka so yin karatu da dare sai barci ya kama su.Dalili shine da dare ragwanci ya fi kama dalibai.

Mafita:
A yi kokari a tashi da wuri domin a fara karatu dalibi ya dace yam aida hakan halayyar shi a rika yin hakan kullun.A tilastawa kai a karanta littattafai masu yawa da rana kafin lokacin shiga aji.

5 Rashin amincewa da kai
“Idan kana ganin za kayi nasara to za kayi idan kuma kana ganin ba nasara tare da kai to ba za ka yi nasarar ba”.Mutanen da suke ganin ba za su iya cin jarrabawa ba sna faduwa ba tare da wani rashin tabbas ba.Hakan ta kasance domin ba su son su yi nasara.

Mafita
Koda wane lokaci ka rika Kallon kana iya cin jarabawa idan hakan tana kasancewa watarana sai labari domin kuwa kana iya samun nasara a jarrabawa.

6 Kunci da fatara
Wanda bai ta shi cikin wadata ta kudi ba bai da wani tabbas cewar zai iya zama wani a rayuwa,alal misali dalibi wanda yake fuskantar matsalar rashin kudi za iyi wuya ya samu damar sayan kayan karatu wadanda suka kamata.Duka bin da za su yi shi ne samun wata matsaya mara tsada, irin hakan shi yasa suke haduwa da rashin nasara.

Mafita
Sai ayi kokari a samu aikin wucin gadi sannu sai a samu wanda zai iya wadatarwa domin hakan zai taimaka.

7 Sa kai cikin al’amura daban-daban
Sa kai cikin abubuwa daban- daban na iya shafar karatu ko shirin fuskantar jarrabawa saboda shi wanda abin ya shafa bai da lokacin da zai bar jiki da kwakwalwarsa su huta.

Lokacin da kwakwalwa da jiki suka gaji suna son wanda ya mallake su ya yi barci ko kuma ya yi wani abu amma ba karatu ba, kamar dai yadda aka yi magana tun farko ita maganar ragontaka shi ne muhimmin abin da ke sanadiyar dalibai suna faduwar jarabawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Rashin adalciTabarbarewar IlimiTalauci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zamu Dogara Da Osimhen Don Lashe Gasar AFCON – Peseiro

Next Post

Ana Maraba Da Karin Abokai Da Su Ziyarci Xinjiang

Related

AI Zai Maye Gurbin Ayyuka Miliyan 92 A Duniya – Farfesa Pate
Ilimi

AI Zai Maye Gurbin Ayyuka Miliyan 92 A Duniya – Farfesa Pate

4 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

6 days ago
JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa
Ilimi

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

2 weeks ago
WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima
Ilimi

WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

3 weeks ago
Next Post
Ana Maraba Da Karin Abokai Da Su Ziyarci Xinjiang

Ana Maraba Da Karin Abokai Da Su Ziyarci Xinjiang

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.