ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (2)

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Dalibai

Ci gaba daga makon da ya gabata

3-Rashin Tsara Lokaci
“Lokaci kudi ne,”mutane na yawan fadar haka.Gaskiyar lamarin shi ne ba a san yadda za ayi amfani da lokaci ba domin cimma wani buri,shi ya sa idan dalibi bai san muhimmancin lokaci ba wannan ya nuna kamar kudi ba a san darajarsu ba.

Haka wadannan lamuran suke a jarrabawa saboda yawancin dalibai suna bari ne har sai Malami ya ce a kawo ma shi aikin da ya bada zai duba ko yin gyara lokacin ne zasu yi kokarin farawa wanda a lokacin suna da wasu ayyukan da suka shige masu gaba.
Barin yin Nazari ko karatu sai wani lokaci irin haka ne ke kawo rashin shiryawa jarabawa kamar yadda ya kamata su yi.

ADVERTISEMENT

Mafita:
Ka yi kokari ka yi aikin ka lokacin da Malami ya bada ba sai lokaci ya kure ba, kamata ya yi a ware lokaci na yin karatu da sauran abubuwa,yin haka zai taimakawa kai mai karatu yin amfani da lokacin ka,ba tare da wani bata lokaci ba.

Dabi’ar karatu da bata dace ba
Da akwai wasu daliba wadanda su sam ma ba su bukatar karanta littattafai saboda su ragaye ne,abin ba haka bane saboda su suna yin karatu ne lokacin da bai kamata ba, hakanan ma yin barci lokacin da ya dace ace suna yin karatu.

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

Iyaye na matsa masu su yi barci da sauri amma su basu matsawa kansu su tashi da wuri ba,su karanta wasu littattafai, wannan ya nuna sun fi bukatar su yi barci na lokaci mai tsawo,su yi tunanin yin karatun littattafai da dare.

Da dare lokaci ne na yin barci shi yasa idandalibai suka so yin karatu da dare sai barci ya kama su.Dalili shine da dare ragwanci ya fi kama dalibai.

Mafita:
A yi kokari a tashi da wuri domin a fara karatu dalibi ya dace yam aida hakan halayyar shi a rika yin hakan kullun.A tilastawa kai a karanta littattafai masu yawa da rana kafin lokacin shiga aji.

5 Rashin amincewa da kai
“Idan kana ganin za kayi nasara to za kayi idan kuma kana ganin ba nasara tare da kai to ba za ka yi nasarar ba”.Mutanen da suke ganin ba za su iya cin jarrabawa ba sna faduwa ba tare da wani rashin tabbas ba.Hakan ta kasance domin ba su son su yi nasara.

Mafita
Koda wane lokaci ka rika Kallon kana iya cin jarabawa idan hakan tana kasancewa watarana sai labari domin kuwa kana iya samun nasara a jarrabawa.

6 Kunci da fatara
Wanda bai ta shi cikin wadata ta kudi ba bai da wani tabbas cewar zai iya zama wani a rayuwa,alal misali dalibi wanda yake fuskantar matsalar rashin kudi za iyi wuya ya samu damar sayan kayan karatu wadanda suka kamata.Duka bin da za su yi shi ne samun wata matsaya mara tsada, irin hakan shi yasa suke haduwa da rashin nasara.

Mafita
Sai ayi kokari a samu aikin wucin gadi sannu sai a samu wanda zai iya wadatarwa domin hakan zai taimaka.

7 Sa kai cikin al’amura daban-daban
Sa kai cikin abubuwa daban- daban na iya shafar karatu ko shirin fuskantar jarrabawa saboda shi wanda abin ya shafa bai da lokacin da zai bar jiki da kwakwalwarsa su huta.

Lokacin da kwakwalwa da jiki suka gaji suna son wanda ya mallake su ya yi barci ko kuma ya yi wani abu amma ba karatu ba, kamar dai yadda aka yi magana tun farko ita maganar ragontaka shi ne muhimmin abin da ke sanadiyar dalibai suna faduwar jarabawa.

Dalibai
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Next Post
Ana Maraba Da Karin Abokai Da Su Ziyarci Xinjiang

Ana Maraba Da Karin Abokai Da Su Ziyarci Xinjiang

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.