ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (2)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Dalibai

Ci gaba daga makon da ya gabata

3-Rashin Tsara Lokaci
“Lokaci kudi ne,”mutane na yawan fadar haka.Gaskiyar lamarin shi ne ba a san yadda za ayi amfani da lokaci ba domin cimma wani buri,shi ya sa idan dalibi bai san muhimmancin lokaci ba wannan ya nuna kamar kudi ba a san darajarsu ba.

Haka wadannan lamuran suke a jarrabawa saboda yawancin dalibai suna bari ne har sai Malami ya ce a kawo ma shi aikin da ya bada zai duba ko yin gyara lokacin ne zasu yi kokarin farawa wanda a lokacin suna da wasu ayyukan da suka shige masu gaba.
Barin yin Nazari ko karatu sai wani lokaci irin haka ne ke kawo rashin shiryawa jarabawa kamar yadda ya kamata su yi.

ADVERTISEMENT

Mafita:
Ka yi kokari ka yi aikin ka lokacin da Malami ya bada ba sai lokaci ya kure ba, kamata ya yi a ware lokaci na yin karatu da sauran abubuwa,yin haka zai taimakawa kai mai karatu yin amfani da lokacin ka,ba tare da wani bata lokaci ba.

Dabi’ar karatu da bata dace ba
Da akwai wasu daliba wadanda su sam ma ba su bukatar karanta littattafai saboda su ragaye ne,abin ba haka bane saboda su suna yin karatu ne lokacin da bai kamata ba, hakanan ma yin barci lokacin da ya dace ace suna yin karatu.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Iyaye na matsa masu su yi barci da sauri amma su basu matsawa kansu su tashi da wuri ba,su karanta wasu littattafai, wannan ya nuna sun fi bukatar su yi barci na lokaci mai tsawo,su yi tunanin yin karatun littattafai da dare.

Da dare lokaci ne na yin barci shi yasa idandalibai suka so yin karatu da dare sai barci ya kama su.Dalili shine da dare ragwanci ya fi kama dalibai.

Mafita:
A yi kokari a tashi da wuri domin a fara karatu dalibi ya dace yam aida hakan halayyar shi a rika yin hakan kullun.A tilastawa kai a karanta littattafai masu yawa da rana kafin lokacin shiga aji.

5 Rashin amincewa da kai
“Idan kana ganin za kayi nasara to za kayi idan kuma kana ganin ba nasara tare da kai to ba za ka yi nasarar ba”.Mutanen da suke ganin ba za su iya cin jarrabawa ba sna faduwa ba tare da wani rashin tabbas ba.Hakan ta kasance domin ba su son su yi nasara.

Mafita
Koda wane lokaci ka rika Kallon kana iya cin jarabawa idan hakan tana kasancewa watarana sai labari domin kuwa kana iya samun nasara a jarrabawa.

6 Kunci da fatara
Wanda bai ta shi cikin wadata ta kudi ba bai da wani tabbas cewar zai iya zama wani a rayuwa,alal misali dalibi wanda yake fuskantar matsalar rashin kudi za iyi wuya ya samu damar sayan kayan karatu wadanda suka kamata.Duka bin da za su yi shi ne samun wata matsaya mara tsada, irin hakan shi yasa suke haduwa da rashin nasara.

Mafita
Sai ayi kokari a samu aikin wucin gadi sannu sai a samu wanda zai iya wadatarwa domin hakan zai taimaka.

7 Sa kai cikin al’amura daban-daban
Sa kai cikin abubuwa daban- daban na iya shafar karatu ko shirin fuskantar jarrabawa saboda shi wanda abin ya shafa bai da lokacin da zai bar jiki da kwakwalwarsa su huta.

Lokacin da kwakwalwa da jiki suka gaji suna son wanda ya mallake su ya yi barci ko kuma ya yi wani abu amma ba karatu ba, kamar dai yadda aka yi magana tun farko ita maganar ragontaka shi ne muhimmin abin da ke sanadiyar dalibai suna faduwar jarabawa.

Dalibai
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
Ana Maraba Da Karin Abokai Da Su Ziyarci Xinjiang

Ana Maraba Da Karin Abokai Da Su Ziyarci Xinjiang

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.