• English
  • Business News
Sunday, July 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Ya Sa Yankin Latin Amurka Ke Son Fadada Hadin Gwiwa Da Kasar Sin

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Dalilin Da Ya Sa Yankin Latin Amurka Ke Son Fadada Hadin Gwiwa Da Kasar Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ana karancin furannin Rose na kasar Ecuador a birnin Guangzhou na kasar Sin, kasar Cuba da sauransu, sun bude kantuna a dandalin cinikayya na yanar gizo na kasar Sin, haka kuma ana samun karuwar naman sa na yankin a kasuwar kasar Sin. Me ya sa ake samun kyautatuwar alaka tsakanin Sin da Latin Amurka?

Watakila za a iya samun amsar a hirar da aka yi da Ernesto Samper, tsohon shugaban Columbia a kwanan nan, inda yake cewa: “muna bangaren Fasifik, kuma muna fatan za a samu wani shirin bai daya na raya fadin yankin Fasifik.” Wannan shiri na bai daya na nufin shawarar Ziri Daya da Hanya Daya da kasar Sin ta gabatar.

  • Bankin Duniya Ya Daga Hasashensa Na Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Da Na Kasar Sin A Bana

Babban burin raya shawarar Ziri Daya da Hanya Daya shi ne, kara yawan cinikayya tsakanin Sin da Latin Amurka, ta yadda Latin Amurka za ta ci gajiya daga ci gaban kasar Sin.

A yanzu haka, kasar Sin ce kasa ta biyu mafi yawan cinikayya da Latin Amurka cikin shekaru 10 a jere. A shekarar 2022, yawan cinikayya tsakanin bangarorin biyu ya kai dala biliyan 485.79, wanda ya kasance wani sabon adadin da ya kai matsayin koli.

Baya ga haka, wasu ayyukan dake karkashin shawarar, sun inganta ci gaba da samar da ayyukan yi kai tsaye, a yankunan karkarar kasashen Latin Amurka, kuma sun kyautata rayuwar jama’a. Abu mafi muhimmanci shi ne, shawarar ta ingiza wani sabon kuzari ga ci gaban kasashen Latin Amurka tare da bunkasa karfinsu na samun ci gaba da kansu.

Labarai Masu Nasaba

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

Yanzu, sabbin ababen more rayuwa da ake ginawa sun zama wani sabon abun dake haskaka hadin gwiwar Sin da Latin Amurka.

Mutane da dama daga Latin Amurka sun yi ammana cewa, shawarar Ziri Daya da Hanya Daya, ba abu ne na tilas ba, kuma ba ta da alaka da sharudda na siyasa, sai dai ma sabbin dabaru da sabuwar hanyar ci gaba da take gabatarwa. A bana shawarar Ziri Daya da Hanya Daya ke cika shekaru 10.

Kuma Kasar Sin na neman zamanantar da kanta ta hanyar ci gaba mai matukar inganci da zai samar da karin damammaki ga kasashen dake fadin duniya, cikinsu har da kasashen Latin Amurka.(Fa’iza Mustapha)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnoni Sun Mara Wa Matakin Tinubu Na Cire Tallafin Mai Baya

Next Post

Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 26 A Kan Roka Daya

Related

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika
Daga Birnin Sin

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

16 hours ago
Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

17 hours ago
Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

18 hours ago
Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya
Daga Birnin Sin

Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

19 hours ago
An Sanya Kaburburan Sarakunan Daular Xixia Ta Kasar Sin Cikin Muhimman Wuraren Tarihi Na UNESCO
Daga Birnin Sin

An Sanya Kaburburan Sarakunan Daular Xixia Ta Kasar Sin Cikin Muhimman Wuraren Tarihi Na UNESCO

21 hours ago
Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa
Daga Birnin Sin

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

2 days ago
Next Post
Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 26 A Kan Roka Daya

Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 26 A Kan Roka Daya

LABARAI MASU NASABA

Kawu Sumaila Ya Yabi Gwamnatin Kano Kan Goyon Bayan Kirkiro Sabuwar Jihar Tiga

Kawu Sumaila Ya Yabi Gwamnatin Kano Kan Goyon Bayan Kirkiro Sabuwar Jihar Tiga

July 13, 2025
Wasu Ma’aikatan Fadar Kano Sun Maka Sarki Sanusi Gaban Kotu

Wasu Ma’aikatan Fadar Kano Sun Maka Sarki Sanusi Gaban Kotu

July 13, 2025
Cote d’Iboire Ta Amince Da Kafa Bankin Makamashi Na Afirka

Cote d’Iboire Ta Amince Da Kafa Bankin Makamashi Na Afirka

July 13, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

‘Mutum Miliyan 14 Na Iya Mutuwa Nan Da 2030 Saboda Janye Tallafin Trump’

July 13, 2025
Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG

Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG

July 13, 2025
Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya

Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya

July 13, 2025
Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

July 13, 2025
NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

July 12, 2025
Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

July 12, 2025
Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

July 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.