• English
  • Business News
Monday, October 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Takarar Gwamnan Katsina A NNPP Ya Ba Da Tallafin Miliyan 50 Ga ‘Yan Gudun Hijira

Ya Nemi A Dukufa Da Addu'o'in Kan Tsaron Jihar Katsina

by yahuzajere
3 years ago
Katsina

Engr. Nura Khalid

Dan takarar kujerar Gwamnan Jihar Katsina a karkashin Jam’iyyar NNPP, Engr Nura Khalil ya tallafa wa ‘yan gudun hijirar jihar da kudi Naira Miliyan 50 domin rage musu wahalhalun da suke sha.

Dama dai Engr. Nura Khalil ya kafa wata gidauniya mai suna Nurakhalil Foundation wadda mai dakinsa Hajiya Farida Barau take jagoranta. Gidauniyar ta fi karfin shekara goma (10) da kafuwa inda har kullum take aikin taimakon marayu da ‘yan gudun Hijra, da taimakawa ga matasa maza da mata wajen karatunsu.

Ganin yadda ‘yan gudun hijrar ke shan wahalhalu, babu wajen kwana mai kyau sannan ga barazanar yunwa ta har sai sun fita sun yi barar abin da za su ci da iyalansu, wasu ma sun fadi cewa sai an yi fasikanci da su ake ba su abin da za su kai ma iyalansu, ya sa Engr Nura Khalil ya ware Naira Miliyan Hamsin (50,000,000) domin ganin ‘yan hijirar sun wadatu da abinci da tufafi.

A zantawarsa da aka yi da shi, Khlalil ya bayyana cewa idan har mutum zai iya mika kudinsa ya sayi form din takara to shi a nashi tunanin gara ya taimaka ma wadannan bayin Allah da iftila’i ya fadama wa, “kana ji kana gani a raba ka da gidanka, wasu an kashe su, wasu kuma an sace su har yau babu labarinsu.” Ya bayyana.

  • Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su

Ya jajanta ma al’ummar Jihar Katsina baki dayan su a kan fargaba da har kullum suke kwana suke tashi da shi a zukatansu. Kana ya ba da shawarar kowa ya dukufa ga yin addu’a ba dare babu rana har Allah ya kawo ma Jihar Katsina sauki.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi ASUU Kan Yajin Aiki, Ta Ce “Babu Aiki, Babu Albashi”

Tinubu Ya Isa Birnin Rome Don  Halartar Taron Tsaro Na Aqaba

  • https://leadership.ng/bandits-attack-katsina-communities-shoot-kidnap-scores/

Tuni dai kwamitin da aka kafa domin raba tallafin ya dukufa gudanar da aikin tsara rabon inda ake sa ran ‘yan gudun hijira na sassa daban-daban na Jihar Katsina su amfana.

 

 

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi ASUU Kan Yajin Aiki, Ta Ce “Babu Aiki, Babu Albashi”
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi ASUU Kan Yajin Aiki, Ta Ce “Babu Aiki, Babu Albashi”

October 12, 2025
Tinubu Ya Isa Birnin Rome Don  Halartar Taron Tsaro Na Aqaba
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Birnin Rome Don  Halartar Taron Tsaro Na Aqaba

October 12, 2025
An Sauya Kwamishinan Ƴansandan Abuja Saboda Rashin Tsaro
Manyan Labarai

An Sauya Kwamishinan Ƴansandan Abuja Saboda Rashin Tsaro

October 12, 2025
Next Post
Sanatocin APC 3 Sun Sauya Sheka Zuwa PDP da NNPP

Sanatocin APC 3 Sun Sauya Sheka Zuwa PDP da NNPP

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Amince Da Dakatar Da Hare-Hare A Ƙananan Hukumomi 5 A Katsina

Ƴan Bindiga Sun Amince Da Dakatar Da Hare-Hare A Ƙananan Hukumomi 5 A Katsina

October 12, 2025
Kasar Sin Ta Kare Matakinta Na Takaita Fitar Da Ma’adanan Farin Karfe Na Rare Earth

Kasar Sin Ta Kare Matakinta Na Takaita Fitar Da Ma’adanan Farin Karfe Na Rare Earth

October 12, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi ASUU Kan Yajin Aiki, Ta Ce “Babu Aiki, Babu Albashi”

Gwamnatin Tarayya Ta Gargaɗi ASUU Kan Yajin Aiki, Ta Ce “Babu Aiki, Babu Albashi”

October 12, 2025
An Wallafa Ra’ayoyin Shugaba Xi Kan Batutuwan Da Suka Shafi Mata Da Yara Cikin Karin Harsunan Waje

An Wallafa Ra’ayoyin Shugaba Xi Kan Batutuwan Da Suka Shafi Mata Da Yara Cikin Karin Harsunan Waje

October 12, 2025
Tinubu Ya Isa Birnin Rome Don  Halartar Taron Tsaro Na Aqaba

Tinubu Ya Isa Birnin Rome Don  Halartar Taron Tsaro Na Aqaba

October 12, 2025
Jami’ar MDD: Taron Kolin Matan Duniya Ya Zo Daidai Lokacin Da Ya Dace

Jami’ar MDD: Taron Kolin Matan Duniya Ya Zo Daidai Lokacin Da Ya Dace

October 12, 2025
An Sauya Kwamishinan Ƴansandan Abuja Saboda Rashin Tsaro

An Sauya Kwamishinan Ƴansandan Abuja Saboda Rashin Tsaro

October 12, 2025
Mutane A Fadin Duniya Sun Soki Ayyukan Neman ‘Yancin Kan Taiwan

Mutane A Fadin Duniya Sun Soki Ayyukan Neman ‘Yancin Kan Taiwan

October 12, 2025
Yaushe Lamine Yamal Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?

Yaushe Lamine Yamal Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?

October 12, 2025
Sharhi: Lai Qingde Ba Zai Iya Jirkita Gaskiya Ba

Sharhi: Lai Qingde Ba Zai Iya Jirkita Gaskiya Ba

October 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.