• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Uwan Michael Jackson, Tito, Ya Mutu

by Rabilu Sani Bena
12 months ago
in Nishadi
0
Dan Uwan Michael Jackson, Tito, Ya Mutu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shahararren mawakin nan kuma dan rawa na kasar Amurka, Tito Jackson, wanda ya kasance daya daga cikin ‘yan biyar kuma dan uwa ga mawaki Michael Jackson da ‘yar uwarsa Janet, ya mutu yana da shekara 70 a duniya, kamar yadda dansa ya tabbatar.

A cikin sanarwar da dan na say a fitar a shafinsa na D, ya bayyana cewa mahaifin nasu ya mutu, bayan yasha fama da jiyya, kamar yadda ya bayyana, sannan ya bayyana cewa mahaifin na su mutumin kirki ne kuma za su yi kewarsa.

  • Mun Samu ‘Yan Takara Masu Tu’ammali Da Miyagun Kwayoyi – Hukumar Zaben Kaduna 
  • Jerin Kasurguman ‘Yan Bindiga Da Sojoji Suka Hallaka A Arewa 

Kamar yadda dan uwan Tito ya tabbatar, ya rasu sakamakon bugawar zuciya a lokacin da yake tuki a ranar Lahadin data gabata a lokacin da yake tafiya daga jihar New Medico zuwa garinsu, jihar Oklahoma, duka a kasar Amurka.

A kwanakin baya ne Tito ya halarci wani bikin rawa a kasar Jamus da Ingila da jihar California ta Amurka tare da ‘yan uwansa guda biyu,

Marlon da kuma Jackie Jackson.

Labarai Masu Nasaba

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

Marigayi Tito yana daya daga cikin ‘yan uwan Michael Jackson su biyar da suka hada da Jackie da Jermaine da Marlon and Michael, wadanda duka sun bayar da gudunmawa sosai wajen nasarar Michael Jackson.

Dan uwansa, Michael Jackson, yam utu a shekara ta 2009 yana da shekara 50 kuma shi ne kusan wanda mutane suka fi sani saboda yadda ya iya rawa da kuma daukakar da ya samu.

A shekarar 1997 ne aka karrama ‘yan uwan su biyar, a Rock and Roll a Amurka, sakamakon nasarar da suka samu tare da tsohuwar jaruma Diana Ross,wadda ta rasu da dadewa.

A shekara ta 2016 Tito ya zama dan uwan Jackson na farko da ya samu lambar yabo tun bayan mutuwar dan uwansu kuma tun daga wancan lokacin zuwa yanzu babu wani abu da daya daga cikinsu ya sake ci a matsayin lambar yabo kamar yadda rahotanni suka tabbatar.

Marigayi Tito yam utu yabar ‘ya’ya guda uku, sannan tsohuwar matarsa itama tana nan, sannan mahaifiyarsu, Dolores, ta mutu tun a shekarar 1994 a jihar Califirnia ta kasar Amurka.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Dan UwaMawakiMicheal JacksonMutuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Jaddada Samar Da Karin Kwararrun Jami’ai Ga Xinjiang

Next Post

Zaben Edo: Ɗan Takarar Mataimakin Gwamna A LP, Ya Sha Kaye A Mazaɓarsa

Related

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango
Nishadi

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

12 hours ago
Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)
Nishadi

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

6 days ago
Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba
Nishadi

Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba

2 weeks ago
Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah
Nishadi

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

3 weeks ago
Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya
Nishadi

Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya

4 weeks ago
Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu
Nishadi

Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

1 month ago
Next Post
Zaben Edo: Ɗan Takarar Mataimakin Gwamna A LP, Ya Sha Kaye A Mazaɓarsa

Zaben Edo: Ɗan Takarar Mataimakin Gwamna A LP, Ya Sha Kaye A Mazaɓarsa

LABARAI MASU NASABA

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.