• English
  • Business News
Thursday, July 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Uwan Michael Jackson, Tito, Ya Mutu

by Rabilu Sani Bena
10 months ago
in Nishadi
0
Dan Uwan Michael Jackson, Tito, Ya Mutu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shahararren mawakin nan kuma dan rawa na kasar Amurka, Tito Jackson, wanda ya kasance daya daga cikin ‘yan biyar kuma dan uwa ga mawaki Michael Jackson da ‘yar uwarsa Janet, ya mutu yana da shekara 70 a duniya, kamar yadda dansa ya tabbatar.

A cikin sanarwar da dan na say a fitar a shafinsa na D, ya bayyana cewa mahaifin nasu ya mutu, bayan yasha fama da jiyya, kamar yadda ya bayyana, sannan ya bayyana cewa mahaifin na su mutumin kirki ne kuma za su yi kewarsa.

  • Mun Samu ‘Yan Takara Masu Tu’ammali Da Miyagun Kwayoyi – Hukumar Zaben Kaduna 
  • Jerin Kasurguman ‘Yan Bindiga Da Sojoji Suka Hallaka A Arewa 

Kamar yadda dan uwan Tito ya tabbatar, ya rasu sakamakon bugawar zuciya a lokacin da yake tuki a ranar Lahadin data gabata a lokacin da yake tafiya daga jihar New Medico zuwa garinsu, jihar Oklahoma, duka a kasar Amurka.

A kwanakin baya ne Tito ya halarci wani bikin rawa a kasar Jamus da Ingila da jihar California ta Amurka tare da ‘yan uwansa guda biyu,

Marlon da kuma Jackie Jackson.

Labarai Masu Nasaba

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

Marigayi Tito yana daya daga cikin ‘yan uwan Michael Jackson su biyar da suka hada da Jackie da Jermaine da Marlon and Michael, wadanda duka sun bayar da gudunmawa sosai wajen nasarar Michael Jackson.

Dan uwansa, Michael Jackson, yam utu a shekara ta 2009 yana da shekara 50 kuma shi ne kusan wanda mutane suka fi sani saboda yadda ya iya rawa da kuma daukakar da ya samu.

A shekarar 1997 ne aka karrama ‘yan uwan su biyar, a Rock and Roll a Amurka, sakamakon nasarar da suka samu tare da tsohuwar jaruma Diana Ross,wadda ta rasu da dadewa.

A shekara ta 2016 Tito ya zama dan uwan Jackson na farko da ya samu lambar yabo tun bayan mutuwar dan uwansu kuma tun daga wancan lokacin zuwa yanzu babu wani abu da daya daga cikinsu ya sake ci a matsayin lambar yabo kamar yadda rahotanni suka tabbatar.

Marigayi Tito yam utu yabar ‘ya’ya guda uku, sannan tsohuwar matarsa itama tana nan, sannan mahaifiyarsu, Dolores, ta mutu tun a shekarar 1994 a jihar Califirnia ta kasar Amurka.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Dan UwaMawakiMicheal JacksonMutuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Jaddada Samar Da Karin Kwararrun Jami’ai Ga Xinjiang

Next Post

Zaben Edo: Ɗan Takarar Mataimakin Gwamna A LP, Ya Sha Kaye A Mazaɓarsa

Related

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa
Nishadi

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

4 days ago
Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa
Nishadi

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

3 weeks ago
Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau
Nishadi

Zan Dade Ban Manta Da Mahaifinmu Ba -Abba Sadau

4 weeks ago
Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi
Nishadi

Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

4 weeks ago
Babu Irin ArziÆ™in Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda
Nishadi

Babu Irin ArziÆ™in Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

1 month ago
Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)
Nishadi

Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)

1 month ago
Next Post
Zaben Edo: Ɗan Takarar Mataimakin Gwamna A LP, Ya Sha Kaye A Mazaɓarsa

Zaben Edo: Ɗan Takarar Mataimakin Gwamna A LP, Ya Sha Kaye A Mazaɓarsa

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

July 30, 2025
Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

July 30, 2025
Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

July 30, 2025
Rikicin Makiyaya Da Manoma: An Kashe Mutum Daya, Gidaje 31 Sun Kone A Abuja

Rikicin Makiyaya Da Manoma: An Kashe Mutum Daya, Gidaje 31 Sun Kone A Abuja

July 30, 2025
Binciken CGTN: Za A Ci Gaba Da Nuna Kyakkyawan Fata Ga Bunkasar Sin Nan Da Shekaru 5

Binciken CGTN: Za A Ci Gaba Da Nuna Kyakkyawan Fata Ga Bunkasar Sin Nan Da Shekaru 5

July 30, 2025
Wasan Kwallon Mutum-Mutumi Ya Nuna Yadda Sin Ta Shirya Wa Karbar Bakuncin Wasanninsu Na Duniya

Wasan Kwallon Mutum-Mutumi Ya Nuna Yadda Sin Ta Shirya Wa Karbar Bakuncin Wasanninsu Na Duniya

July 30, 2025
Gwamnati Za Ta Kafa Cibiyoyin Kiwo a Yankuna Shida — Ƙaramin Ministan Noma

Gwamnati Za Ta Kafa Cibiyoyin Kiwo a Yankuna Shida — Ƙaramin Ministan Noma

July 30, 2025
Gine-gine 8 Sun Ruguje, Makabarta Ta Nutse A Wata Sabuwar Ambaliyar Ruwa A Borno

Gine-gine 8 Sun Ruguje, Makabarta Ta Nutse A Wata Sabuwar Ambaliyar Ruwa A Borno

July 30, 2025
Kwamitin Kolin JKS Ya Shirya Taron Bita Tare Da Wadanda Ba ’Yan Jam’iyyar Ba 

Kwamitin Kolin JKS Ya Shirya Taron Bita Tare Da Wadanda Ba ’Yan Jam’iyyar Ba 

July 30, 2025
Za A Bude Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Koli Na 20 Na JKS A Watan Oktoban bana

Za A Bude Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Koli Na 20 Na JKS A Watan Oktoban bana

July 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.