• English
  • Business News
Sunday, February 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

DSS Ta Gayyaci Tsohon Minista, Hadi Sirika

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
DSS Ta Gayyaci Tsohon Minista, Hadi Sirika
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rahotanni sun bayyana cewa hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta gayyaci tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, kan takaddamar jirgin saman Nigeria Air.

An tattaro cewa Sirika ya isa hedikwatar DSS da ke Abuja domin amsa tambayoyi game da cece-kucen da aka yi na kaddamar da jirgin.

  • Gwamna Uba Sani Ya Nada Bashir Zuntu A Matsayin Babban Akanta Na Jihar Kaduna
  • Gwamman Zamfara Ya Karrrama Hajiyar Da Ta Tsinci Dala 80,000 A Saudiyya

A cewar SaharaReporters, Sirika ya isa hedikwatar da misalin karfe 3 na yammacin ranar Alhamis a cikin wata mota kirar Range Rover Sport Utility Vehicle (SUV).

DSS ta gayyaci Hadi Sirika domin amsa tambayoyi.

Idan za a tuna cewa a watan Mayu gwamnatin Muhammadu Buhari ta kaddamar da wani jirgin Boeing 737-800 na kamfanin jiragen saman Habasha a matsayin jirgin saman Nigeria Air.

Labarai Masu Nasaba

Hajjin 2025: Kamfanin Saudiyya Ya Amince Da Kwangilar Aiki Da NAHCON Bayan Sabunta Yarjejeniya 

Har Yanzu Mahaifina Abacha Ne Ya Tsone Musu Ido – Sadiq Abacha

Bayan kaddamar da jirgin, mukaddashin Manajan Daraktan Kamfanin, Captain Dapo Olumide, ya bayyana cewa jirgin ya haura shekaru 10, kuma mallakin kamfanin jiragen saman kasar Habasha ne.

Lamarin ya haifar da zazzafar muhawara a tsakanin ‘yan Nijeriya.

Tags: DSSGayyataHadi SirikaNigeria Air
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Uba Sani Ya Nada Bashir Zuntu A Matsayin Babban Akanta Na Jihar Kaduna

Next Post

An Yi Taro Na 77 Na Kwamitin Binciken Harkokin Kudi Na MDD

Related

Hajjin 2025: Kamfanin Saudiyya Ya Amince Da Kwangilar Aiki Da NAHCON Bayan Sabunta Yarjejeniya 
Manyan Labarai

Hajjin 2025: Kamfanin Saudiyya Ya Amince Da Kwangilar Aiki Da NAHCON Bayan Sabunta Yarjejeniya 

5 hours ago
Har Yanzu Mahaifina Abacha Ne Ya Tsone Musu Ido – Sadiq Abacha
Manyan Labarai

Har Yanzu Mahaifina Abacha Ne Ya Tsone Musu Ido – Sadiq Abacha

23 hours ago
Turji Ya Ƙaƙaba Wa Ƙauyen Mataimakin Gwamnan Sokoto Da Wasu Biyan Harajin Miliyan 22
Manyan Labarai

Turji Ya Ƙaƙaba Wa Ƙauyen Mataimakin Gwamnan Sokoto Da Wasu Biyan Harajin Miliyan 22

2 days ago
‘Yansanda Sun Kwato Motoci 7 Da Aka Sace Da Taimakon Na’urar e-CMR A Kano
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kwato Motoci 7 Da Aka Sace Da Taimakon Na’urar e-CMR A Kano

3 days ago
Yanzu-yanzu: Gini Ya Rufta Wa Ɗaliban GGTC Potiskum
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Gini Ya Rufta Wa Ɗaliban GGTC Potiskum

3 days ago
Zargin Daukar Nauyin Boko Haram: Tinubu Na Ganawar Sirri Da Akpabio A Villa
Manyan Labarai

Zargin Daukar Nauyin Boko Haram: Tinubu Na Ganawar Sirri Da Akpabio A Villa

4 days ago
Next Post
An Yi Taro Na 77 Na Kwamitin Binciken Harkokin Kudi Na MDD

An Yi Taro Na 77 Na Kwamitin Binciken Harkokin Kudi Na MDD

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi Ya Yi Bayani Kan Ziyararsa A Birtaniya Da Ireland Da Halartar Taron Kolin Kwamitin Sulhu Da Na Tsaro A Munich Da Na G20

Wang Yi Ya Yi Bayani Kan Ziyararsa A Birtaniya Da Ireland Da Halartar Taron Kolin Kwamitin Sulhu Da Na Tsaro A Munich Da Na G20

February 23, 2025
Sin: Manufar Zuba Jarin Amurka Na Matukar Kassara Hadin Gwiwar Kasuwancin Kamfanonin Sin Da Amurka

Sin: Manufar Zuba Jarin Amurka Na Matukar Kassara Hadin Gwiwar Kasuwancin Kamfanonin Sin Da Amurka

February 23, 2025
Cittar Da Ake Fitarwa kasashen Waje Ta Ragu Da Kashi 74 Cikin 100

Cittar Da Ake Fitarwa kasashen Waje Ta Ragu Da Kashi 74 Cikin 100

February 23, 2025
Thomas Bach: Kasar Sin Ta Ba Da Gagarumar Gudummawa Ga Bunkasa Wasannin Olympics

Thomas Bach: Kasar Sin Ta Ba Da Gagarumar Gudummawa Ga Bunkasa Wasannin Olympics

February 23, 2025
Zan Fice Daga APC Matuƙar Abdullahi Abbas Ya Ci Gaba Da Zama Shugaba A Kano – Ministan Tinubu

Zan Fice Daga APC Matuƙar Abdullahi Abbas Ya Ci Gaba Da Zama Shugaba A Kano – Ministan Tinubu

February 23, 2025
Amurka Ta Zama Jagorar Bata Ka’idoji Da Dokar Duniya Bisa Amfani Da Makamin Harajin Kwastam

Amurka Ta Zama Jagorar Bata Ka’idoji Da Dokar Duniya Bisa Amfani Da Makamin Harajin Kwastam

February 23, 2025
Gwamnatin Katsina Ta Kashe Naira Biliyan 5.7 Wajen Sayen Awaki 40,000 Domin Raba Wa Mata

Gwamnatin Katsina Ta Kashe Naira Biliyan 5.7 Wajen Sayen Awaki 40,000 Domin Raba Wa Mata

February 23, 2025
Hajjin 2025: Kamfanin Saudiyya Ya Amince Da Kwangilar Aiki Da NAHCON Bayan Sabunta Yarjejeniya 

Hajjin 2025: Kamfanin Saudiyya Ya Amince Da Kwangilar Aiki Da NAHCON Bayan Sabunta Yarjejeniya 

February 23, 2025
Ministan Wajen Sin Ya Yi Kiran Hadin Gwiwar Kasashen G20 Don Gina Duniya Mai Adalci Da Ci Gaba Na Bai-daya

Ministan Wajen Sin Ya Yi Kiran Hadin Gwiwar Kasashen G20 Don Gina Duniya Mai Adalci Da Ci Gaba Na Bai-daya

February 23, 2025
Za A Fara Amfani Da Fasahar Tantance Satar Gida A Ingila

Manchester United Za Ta Rage Ma’aikata

February 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.