• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Duniya Na Fatan Sin Da Amurka Za Su Cika Alkawuransu Cikin Hadin Gwiwa

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
Amurka

Mako daya gabanin kafuwar sabuwar gwamnatin Amurka, kafofin yada labarai na sassan kasa da kasa sun fara yin kira ga kasashen Sin da Amurka, da su yi hadin gwiwa don tinkarar kalubalolin duniya tare. Kiran da al’ummun duniya ke yi na alamanta fatan cewa, wadannan manyan kasashe biyu za su iya zama karfi mafi muhimmanci wajen wanzar da zaman lafiya, da karko, da ciyar da bunkasuwar duniya baki daya gaba.

A yau shekaru 80 da suka gabata, Sin da Amurka sun gudanar da hadin kai da sauran kasashe masu kaunar zaman lafiya, sun yi gwagwarmaya tare don cimma nasarar yakin kin tafarkin murdiya. A halin yanzu kuma, rikicin Ukraine, da tashin hankali tsakanin Palasidinu da Isra’ila, na haifarwa sauran wurare mumunan tasiri, wanda ya sa ake fuskantar kalubale mai tsanani a bangaren zaman lafiya da tsaro.

  • Me Ya Sa “TikTok Refugee” Na Amurka Suke Ta Kama REDnote Ta Kasar Sin
  • Sin Ta Kara Wasu Kamfanonin Amurka 7 Cikin Jerin Sassan Da Ba Za A Iya Dogaro Da Su Ba

Dole ne Sin da Amurka su sauke nauyin dake wuyansu, a matsayinsu na manyan kasashe masu karfi, wato dai su yi mu’ammala da juna yadda ya kamata, da kauracewa kawowa juna cikas.

Shin ko ta yaya za su iya yin mu’ammala mai kyau? Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gabatar da shawarwari masu ma’ana guda 7, yayin da yake ganawa da takwaransa na Amurka a watan Nuwamban bara a birnin Lima. Matakin da ya baiwa bunkasuwar huldar dake tsakanin kasashen biyu mafita mai kyau a nan gaba, kuma ya karawa kasashen biyu kwarin gwiwa wajen sauke nauyin dake wuyansu tare.

Ya ce ya kamata a sauke nauyi bisa karfin kai. Kamar yadda Sin da Amurka suke yi a yau shekaru 80 da suka gabata. A halin yanzu, dole ne kasashen biyu su sauke nauyin da ya wajaba a kansu na tarihi, da al’umma da duniya, duba da cewa ana fuskantar sauye-sauye da ba a taba ganin irinsu ba, ya kamata su kara hadin gwiwarsu, da gaggauta taimakawa saura, don ba da tabbaci, da ingantaccin karfi mai yakini, ga duniya dake fama da tashe-tashen hankula. (Amina Xu)

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

November 2, 2025
Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik
Daga Birnin Sin

Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

November 2, 2025
Taron APEC Na 2026 Da Za A Shirya A Kasar Sin Zai Bude Sabon Babin Na Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik
Daga Birnin Sin

Taron APEC Na 2026 Da Za A Shirya A Kasar Sin Zai Bude Sabon Babin Na Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 2, 2025
Next Post
Matatar Dangote Ta Rage Shigo Da Man Fetur Zuwa Najeriya, Ta Jefa Turai Cikin Rashin Tabbas – OPEC

Matatar Dangote Ta Rage Shigo Da Man Fetur Zuwa Najeriya, Ta Jefa Turai Cikin Rashin Tabbas – OPEC

LABARAI MASU NASABA

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

November 2, 2025
Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

November 2, 2025
Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

November 2, 2025
Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

November 2, 2025
Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

November 2, 2025
Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

November 2, 2025
Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

2027: Yadda Gwamnoni Suka Yi Fatali Da Mataimakansu Wajen Zaɓo Waɗanda Za Su Gaje Su

November 2, 2025
Gidauniyar IRM Da KADCHMA Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

Gidauniyar IRM Da KADCHMA Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.