• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

EFCC Da NIS Za Su Yi Hadin Guiwa Kan Yaki Da Cin Hanci

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
EFCC Da NIS Za Su Yi Hadin Guiwa Kan Yaki Da Cin Hanci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban hukumar yaki da karya tattalin arzikin kasa da cin hanci da rashawa a Nijeriya (EFCC), Abdulrasheed Bawa ya yi kiran kara inganta alakar aiki a tsakanin hukumarsa da hukumar kula da shige da fice ta Nijeriya (NIS) wajen yaki da masu aikata lmzagon kasa ga tattalin arzikin kasa da dangogin laifukan rashawa a Nijeriya.

 

  • ZaÉ“en Fidda Gwani Na APC: An Kashe Biliyan 2 Da Miliyan 750 Wajen Sayen Kuri’a A Katsina —NNPP

Wannan bayanin na kunshe a cikin wata sanarwar da jami’in watsa labarai na hukumar lura da shige da fice, ACI Amos Okpu ya sanya wa hannu.

Sanarwar ta nakalto cewa Shugaban hukumar EFCC ya yi wannan kiran ne a lokacin da suke ganawa da Kwanturola Janar nahukumar kula da shige da fice ta kasa Isah Jere a ranar Alhamis.

EFCC

Labarai Masu Nasaba

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

A cewar sanarwar, Bawa “Ya zo shalkwatar hukumar ne domin neman karin goyon baya da hadin kai wajen yaki da dukkanin nau’ikan laifukan da suka shafi aikata rashawa da zagon kasa ga tattalin arzikin kasa a ciki da wajen kasar nan musamman ta kan iyakokin kasarmu”.

Ya ce, NIS tana sahun gaba a cikin hukumomin da suke yaki da harkallar rashawa don haka ne ya nemi hukumar da ta kara amfani da dabarun aikinta da amfani da na’urar zamani ta ICT wajen taimakon hukumarsa don kara bunkasa yaki da cin hanci da rashawa.

Abdulrasheed ya kuma sake yin kira na neman hadin kan hukumar a bangaren bibiya da kama wadanda ke kokarin ficewa da kudin da suka mallaka ta hanyar cin hanci da rashawa, sai ya nemi karin goyon baya kan hakan.

Da ya ke maida jawabi, Kwanturola Janar na hukumar kula da harkokin shige da fice (NIS), Isah Jere, ya ba da tabbacin hukumar na yin aikin hadin guiwa da dukkanin hukumomin da suka dace wajen kokarin kare tattalin arzikin kasar nan.

EFCC

Isah ya ce a matsayinsa na shugaban hukumar shige da fice, hukumar ta samar da na’urorin zamani da ke taimaka musu wajen tabbatar da cewa duk wani da ake zargi ko aka hana shi fita bai samu damar fita daga cikin kasar nan ta iyakokin kasar ba har sai an tantance tare da amincewa da fita ko shigarsa.

“Muna da na’urorin da kai tsaye cikin ‘yan dakika za su ba mu bayanan tarihi da motsin mutanen da ke son shiga ko fita a iyakokin kasarmu, don haka cikin sauki za mu hana mutumin da ke da wani tabon da ka iya hana shi fita ko shiga damar yin hakan”.

  • https://efcc-grills-venezuelan-4-nigerians-over-oil-theft/

 

Ya nemi a dauwamar da aikin hadin guiwa tsakanin NIS da EFCC domin samun nasarar da aka sanya a gaba a kowani lokaci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kudin Shigar Kamfanonin Sin Ya Zarce Na Takwarorinsu Na Amurka

Next Post

Kotu Ta Umarci Wani Ma’aikacin Gwamanti Da Ya Dawo Da Albashinsa Na Shekara 11 A Filato

Related

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa
Manyan Labarai

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

7 hours ago
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?
Ra'ayi Riga

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

10 hours ago
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma
Da É—umi-É—uminsa

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

11 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

12 hours ago
Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

14 hours ago
Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar
Labarai

Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

15 hours ago
Next Post
Kotu Ta Umarci Wani Ma’aikacin Gwamanti Da Ya Dawo Da Albashinsa Na Shekara 11 A Filato

Kotu Ta Umarci Wani Ma'aikacin Gwamanti Da Ya Dawo Da Albashinsa Na Shekara 11 A Filato

LABARAI MASU NASABA

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

May 8, 2025
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

May 8, 2025
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

May 8, 2025
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

May 8, 2025
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

May 8, 2025
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

May 8, 2025
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

May 8, 2025
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

May 8, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

May 8, 2025
An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.