• English
  • Business News
Wednesday, July 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

EFCC Da NIS Za Su Yi Hadin Guiwa Kan Yaki Da Cin Hanci

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
EFCC Da NIS Za Su Yi Hadin Guiwa Kan Yaki Da Cin Hanci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban hukumar yaki da karya tattalin arzikin kasa da cin hanci da rashawa a Nijeriya (EFCC), Abdulrasheed Bawa ya yi kiran kara inganta alakar aiki a tsakanin hukumarsa da hukumar kula da shige da fice ta Nijeriya (NIS) wajen yaki da masu aikata lmzagon kasa ga tattalin arzikin kasa da dangogin laifukan rashawa a Nijeriya.

 

  • ZaÉ“en Fidda Gwani Na APC: An Kashe Biliyan 2 Da Miliyan 750 Wajen Sayen Kuri’a A Katsina —NNPP

Wannan bayanin na kunshe a cikin wata sanarwar da jami’in watsa labarai na hukumar lura da shige da fice, ACI Amos Okpu ya sanya wa hannu.

Sanarwar ta nakalto cewa Shugaban hukumar EFCC ya yi wannan kiran ne a lokacin da suke ganawa da Kwanturola Janar nahukumar kula da shige da fice ta kasa Isah Jere a ranar Alhamis.

EFCC

Labarai Masu Nasaba

Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna

Matatar Mai Ta Fatakwal Ba Ta Siyarwa Ba Ce – NNPC

A cewar sanarwar, Bawa “Ya zo shalkwatar hukumar ne domin neman karin goyon baya da hadin kai wajen yaki da dukkanin nau’ikan laifukan da suka shafi aikata rashawa da zagon kasa ga tattalin arzikin kasa a ciki da wajen kasar nan musamman ta kan iyakokin kasarmu”.

Ya ce, NIS tana sahun gaba a cikin hukumomin da suke yaki da harkallar rashawa don haka ne ya nemi hukumar da ta kara amfani da dabarun aikinta da amfani da na’urar zamani ta ICT wajen taimakon hukumarsa don kara bunkasa yaki da cin hanci da rashawa.

Abdulrasheed ya kuma sake yin kira na neman hadin kan hukumar a bangaren bibiya da kama wadanda ke kokarin ficewa da kudin da suka mallaka ta hanyar cin hanci da rashawa, sai ya nemi karin goyon baya kan hakan.

Da ya ke maida jawabi, Kwanturola Janar na hukumar kula da harkokin shige da fice (NIS), Isah Jere, ya ba da tabbacin hukumar na yin aikin hadin guiwa da dukkanin hukumomin da suka dace wajen kokarin kare tattalin arzikin kasar nan.

EFCC

Isah ya ce a matsayinsa na shugaban hukumar shige da fice, hukumar ta samar da na’urorin zamani da ke taimaka musu wajen tabbatar da cewa duk wani da ake zargi ko aka hana shi fita bai samu damar fita daga cikin kasar nan ta iyakokin kasar ba har sai an tantance tare da amincewa da fita ko shigarsa.

“Muna da na’urorin da kai tsaye cikin ‘yan dakika za su ba mu bayanan tarihi da motsin mutanen da ke son shiga ko fita a iyakokin kasarmu, don haka cikin sauki za mu hana mutumin da ke da wani tabon da ka iya hana shi fita ko shiga damar yin hakan”.

  • https://efcc-grills-venezuelan-4-nigerians-over-oil-theft/

 

Ya nemi a dauwamar da aikin hadin guiwa tsakanin NIS da EFCC domin samun nasarar da aka sanya a gaba a kowani lokaci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kudin Shigar Kamfanonin Sin Ya Zarce Na Takwarorinsu Na Amurka

Next Post

Kotu Ta Umarci Wani Ma’aikacin Gwamanti Da Ya Dawo Da Albashinsa Na Shekara 11 A Filato

Related

Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna
Labarai

Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna

23 minutes ago
Matatar Mai Ta Fatakwal Ba Ta Siyarwa Ba Ce – NNPC
Manyan Labarai

Matatar Mai Ta Fatakwal Ba Ta Siyarwa Ba Ce – NNPC

2 hours ago
Majalisar Dattawa Ta Yi Allah-wadai Da Zanga-zangar Ƙin Jinin ’Yan Nijeriya A Ghana
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Yi Allah-wadai Da Zanga-zangar Ƙin Jinin ’Yan Nijeriya A Ghana

4 hours ago
’Yansanda Sun Gano Gawar Ɗan Jaridar Da Aka Kashe A Jihar Kogi
Labarai

’Yansanda Sun Gano Gawar Ɗan Jaridar Da Aka Kashe A Jihar Kogi

5 hours ago
Za A Sake Gurfanar Da Faston Da Ake Zargi Da Sa Mabiyansa Azumin Mutuwa
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Ceto Mutane 28 Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Katsina

6 hours ago
Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu
Labarai

Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu

6 hours ago
Next Post
Kotu Ta Umarci Wani Ma’aikacin Gwamanti Da Ya Dawo Da Albashinsa Na Shekara 11 A Filato

Kotu Ta Umarci Wani Ma'aikacin Gwamanti Da Ya Dawo Da Albashinsa Na Shekara 11 A Filato

LABARAI MASU NASABA

Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna

Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna

July 30, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwar Sin Da Amurka

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwar Sin Da Amurka

July 30, 2025
Rashin Nasarar DPP A Zagayen Farko Na Kuri’ar Kiranye Ya Nuna Rashin Amincewar Al’ummar Taiwan Da Salon Mulkin Jami’yyar

Rashin Nasarar DPP A Zagayen Farko Na Kuri’ar Kiranye Ya Nuna Rashin Amincewar Al’ummar Taiwan Da Salon Mulkin Jami’yyar

July 30, 2025
Matatar Mai Ta Fatakwal Ba Ta Siyarwa Ba Ce – NNPC

Matatar Mai Ta Fatakwal Ba Ta Siyarwa Ba Ce – NNPC

July 30, 2025
Majalisar Dattawa Ta Yi Allah-wadai Da Zanga-zangar Ƙin Jinin ’Yan Nijeriya A Ghana

Majalisar Dattawa Ta Yi Allah-wadai Da Zanga-zangar Ƙin Jinin ’Yan Nijeriya A Ghana

July 30, 2025
’Yansanda Sun Gano Gawar Ɗan Jaridar Da Aka Kashe A Jihar Kogi

’Yansanda Sun Gano Gawar Ɗan Jaridar Da Aka Kashe A Jihar Kogi

July 30, 2025
Za A Sake Gurfanar Da Faston Da Ake Zargi Da Sa Mabiyansa Azumin Mutuwa

’Yansanda Sun Ceto Mutane 28 Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Katsina

July 30, 2025
Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu

Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu

July 30, 2025
Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan YaÉ—a Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki

Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan YaÉ—a Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki

July 30, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Jihar Neja

July 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.