ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaɓen Fidda Gwani Na APC: An Kashe Biliyan 2 Da Miliyan 750 Wajen Sayen Kuri’a A Katsina —NNPP

by El-Zaharadeen Umar
4 years ago
Zaɓen

Jam’iyyar NNPP a jihar Katsina ta yi zargin yin amfani da kuɗi na fitar hankali wajan sayen kuri’un Daliget a zaɓen fidda gwani na fitar da dan takarar gwamnan APC da ya gabata.

Shugaban Jam’iyyar NNPP reshe  Jihar Katsina, Hon. Sani Liti, ya bayyana haka a lokacin taron manema labarai da aka yi a Katsina.

  • Jam’iyyar Labour Party Ba Za Ta Lashe Zaben 2023 Ba – Kwankwaso
  • Ko Kwankwaso Zai Iya Kai Bantensa?

Hon. Sani Liti ya ƙara da cewa kimanin naira na gugar naira biliyan biyu da miliyan ɗari bakwai da hamsin aka yi amfani da su wajan sayen kuri’un Daliget 1,805 a cikin rana ɗaya kawai.

ADVERTISEMENT

“Idan har gwamnatin bata ɗauki mataki akan wannan al’amari ba, to ba’a san inda wannan ƙasa zata faɗa ba a sakamakon muzanta darajar naira da gwamnati ta taimaka aka yi a Nijeriya” in ji shi

Sannan ya ƙara da cewa suna da duk wani bayani na iri kuɗaɗen da aka kashe wajan zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC wanda mutum tara suka tsaya takara. Sai dai ya ce cikekken bayani na nan tafe nan gaba.

LABARAI MASU NASABA

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Rashin Mulki Ke Firgita Atiku – Kakakin APC Na Kaduna

Haka kuma jam’iyyar NNPP ta yi koken cewa gwamnan babban bankin Nijeriya, Mista Godwin Emefele, ya faɗa siyasa wanda hakan ya ci karo da dokar ƙasa, ya ce ya kamata ya sauka daga aikinsa tun kafin lokaci ya kure masa.

Hon. Sani Liti ya ce ta inda za a tabbatar da wannan ikirari nasu shi ne, yadda shugaban baban bankin Nijeriya ya yi amfani da kuɗi naira miliyan 100 wajan fom ɗin takarar shugaban ƙasa a kakar zaɓen da ake ciki.

Jam’iyyar NNPP ta ce baya ga sayen fom da shugaban baban bankin Nijeriya ya yi, ya kuma sayi motoci 100 da zai yi amfani da su wajan yakin neman zaɓe kafin ya janye takararsa.

Hon. Sani Liti ya ce kasancewar, Godwin Emefele, ɗan wata jam’iyyar kawai ya haramta masa ci gaba da zama gwamnan baban bankin Nijeriya, ya ce idan kuma hakan bata samu ba, shugaban ƙasa da kansa ya kamata ya nuna halin girma da mutunci wajan sauke shi daga kujerarsa.

Kazalika jam’iyyar NNPP ta yi zargin cewa, Godwin Emefele, yana da hannu dumu-dumu wajan faɗuwar darajar naira a Nijeriya wanda ke neman kassara kasar ta fuskar tattalin arziki.

Zaɓen
El-Zaharadeen Umar
+ postsBio
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Cutar Mashako:Yadda Yara Ke Mutuwar Bazata A Jihohin Katsina Da Kano
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Mauludin Annabi (SAW): Shugaba Tinubu Ya Nemi A Yi Addu’o’in Nasara Kan Matsalar Tsaro
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Shekaru 8 Cikin Raɗaɗi: Wani Bawan Allah Ya Samu Tiyata Kyauta Daga Gidauniyar Mangal
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Tinubu Ya Nemi Malamai Su Taimaka Wajen Yaƙi Da Ƴan Ta’adda

MASU ALAKA

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu
Manyan Labarai

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Rashin Mulki Ke Firgita Atiku – Kakakin APC Na Kaduna
Siyasa

Rashin Mulki Ke Firgita Atiku – Kakakin APC Na Kaduna

September 9, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027
Siyasa

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Next Post
Atiku Ya Nada Dino Melaye Da Daniel Bwala A Matsayin Masu Magana da Yawunsa

Atiku Ya Nada Dino Melaye Da Daniel Bwala A Matsayin Masu Magana da Yawunsa

LABARAI MASU NASABA

Zaɓen

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.