• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fahimtar Manufar Kasar Sin Ta Yin Kwaskwarima A Sabon Zamani

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
kasar sin

LABARAI MASU NASABA

An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

A ranar 8 ga watan Disamban shekarar 2012, Xi Jinping wanda ya hau kan mukamin babban sakataren kwamitin koli na jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin a watan Nuwamban shekarar, ya ziyarci lardin Guangdong, inda ya bayyana cewa, “yin kwaskwarima a gida da bude kofa ga waje muhimmin aiki ne da aka sa gaba, wanda ke da babbar alaka da makomar Sin”, kuma ya ba da umurnin karfafawa dukkan mambobin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, wato JKS da al’ummun kasar gwiwar “kara yin kwaskwarima a gida da bude kofa ga waje ba tare da tsayawa ba”. Xi Jinping ya ce, “Shawarar yin kwaskwarima a gida da bude kofa ga waje, nagartaccen mataki ne mai dacewa, dole ne mu nace ga wannan hanya a nan gaba, wadda za ta kawo wadata ga kasa da al’umomminmu.”

A shekarar 2013, a gaban dimbin mabambanta kalualoli masu tsanani da ake fuskanta a cikin gida da kuma waje, Xi Jinping ya tantance yanayin da ake ciki, ya yanke shawarar zurfafa yin kwaskwarima a kasar, ta yadda za a tabbatar da ganin kasar Sin ta samu ci gaba yadda ya kamata. Xi ya ce, “Kasar Sin ta shiga muhimmin lokaci na magance kalubaloli mafi tsanani da ya kamata a daidaita su ta hanyar kara yin kwaskwarima. Dukkansu matsaloli da kalubaloli ne da za a sha wahaloli matuka wajen daidaita su.”

  • Binciken CGTN Ya Nuna Yadda Masu Bayyana Ra’ayoyi Suka Zargi Nuna Fin Karfi Da Amurka Ta Yi A Harkokin Intanet
  • Tsaro Da NATO Take Magana Ya Dagora Ne Kan Salwantar Tsaron Sauran Mutane

Baya ga hakan a shekarar 2018, Xi Jinping ya sake daukar matakan yin kwaskwarima mai karfi sosai kan hukumomin jam’iyyar JKS da na gwamnatin kasar. Wannan mataki ne mafi kasaita da aka dauka bayan aka kaddamar da manufar yin kwaskwarima a gida da bude kofa ga waje a shekarar 1978, wanda ya ba da tabbaci ga manufar kara yin kwaskwarima a cikin gida a hukumance.

Kazalika a bana, gabanin budewar cikakken zama karo na 3 na kwamitin tsakiya na jam’iyyar kwamins ta Sin na 20, Xi Jinping ya gabatar da jigon taron, wato “Zurfafa yin kwaskwarima a dukkan fannoni bisa jigon zamanintar da al’ummar Sin”, abin da ya ba da wani sako cewa, wannan aiki na yin kwaskwarima, ya shiga wani sabon muhimmin mataki. (Amina Xu)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu
Daga Birnin Sin

An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

November 2, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya
Daga Birnin Sin

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Next Post
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

LABARAI MASU NASABA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

November 2, 2025
An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

November 2, 2025
Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

November 2, 2025
A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

November 2, 2025
Maganin Nankarwa (3)

Maganin Nankarwa (3)

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Dalilin Da Ya Sa Hukumar NIWA Ta Fara Gyaran Hanyoyin Ruwa A Jihar Legas

November 2, 2025
Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

November 2, 2025
Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

November 2, 2025
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

An Kashe Mutum 3 Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kan Iyakokin Kano

November 2, 2025
Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.