• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Farashin Kayan Abinci Ya Karu Da Kashi 26.72

by Bello Hamza
2 years ago
in Labarai
0
Farashin kayan abinci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Duk da yadda ake samun rauguwar farashin kayyakin abinci a sassan duniya ciki kuwa har da kasar Amurka, Birtaniya, Yankin Turai, Afirka ta Kudu har ma da kasar Ghana, amma a Nijeriya farashin kayan abinci sai kara karuwa yake yi abin da ke nuna irin tasirin yadda janye tallafin man fetur ya haifarwa ‘yan Nijeriya da kuma yadda ya shafi darajar Naira.

Alkalumar da Hukumar Kididdaga ta Kasa (NBS) ta fitar ya nuna cewa, a watan Satumba na shekarar 2023 an samu hauhawar farashi har na kashi 26.72 kusan kamar yadda yake a watan Agusta 2023 inda aka samu hauhauwar farashin na kashi 25.80. hauhawar farashin da aka samu a watan Satumba ya nuna an samu karuwar kashi 0.92 na abin da aka samu a watan Agusta 2023.

  • Shekaru Goma Masu Albarka: Yadda Shawarar Ziri Ɗaya Da Hanya Ɗaya Ta Yi Kyakkyawar Tasiri Ga Kasashen Afirka
  • Magajin Garin Zazzau, Alh. Mansur Nuhu Bamalli Ya Rasu

Hauhawar farashin ya fi shafar kayyakin abinci inda aka samu karuwar kashi 14 (fiye da kashi 50 ke nan) daga cikin kashi 26.72 na karuwar da aka samu na farashin kayayyaki gaba daya. An kuma fi jin radadin karuwar farashin ne a manyan birane fiye da yankunan karkara saboda tsadar farashin kudin mota.

Kididdigar ya nuna cewa, a watan Satumba an samu karuwar 30.64 wanda haka abin yake a tsawon shekaru, amm kuma ya kuma karu da kashi 7.30 na abin da aka samu a watan Satumban a shekarar 2022 (kashi 23.34).

“Hauhawar farshin kayan abincin ya shafi farashin Mai, Bredi, Hatsi, Dankali, Doya, Kifi, Nama, Ganye da Madara, da kuma Kwai, kamar dai yadda kiddigar ya nuna.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

A nasa tsokacin, wani Malami a Jami’ar Jihar Nasarawa da ke keffi, Farfesa Uche Uwaleke ya ce, lamarin hauhawar farashin yana da tayar da hankula musamman ganin yadda darajar naira ke kara faduwa da kuma karuwar talauci a tsakanin ‘yan Nijeriya.

Ya kuma dora laifin a kan yadda aka bayar da muhimmanci a kan amfani da dala a harkokin kasuwancin Nijeriya da kuma yadda ake neman kudaden kasashen waje ruwa a jallo.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Farashin abinciNBS
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Uba Sani Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Magajin Garin Zazzau

Next Post

INEC Ta Tura Ma’aikata 46,084 Bayelsa, Imo Da Kogi Saboda Zaben Gwamnoni

Related

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

1 hour ago
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano
Manyan Labarai

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

4 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

4 hours ago
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

5 hours ago
Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur
Manyan Labarai

Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

5 hours ago
Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya
Manyan Labarai

Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya

6 hours ago
Next Post
2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

INEC Ta Tura Ma'aikata 46,084 Bayelsa, Imo Da Kogi Saboda Zaben Gwamnoni

LABARAI MASU NASABA

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya

Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya

September 12, 2025
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

September 12, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

September 12, 2025
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

September 12, 2025
Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

September 12, 2025
Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya

Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya

September 12, 2025
Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

September 12, 2025
Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?

Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.