• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fashewar Tankar Gas Ce Sanadin Tashin Gobara A Ofishin Jakadancin Canada – FEMA

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Fashewar Tankar Gas Ce Sanadin Tashin Gobara A Ofishin Jakadancin Canada – FEMA
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar bada agajin gaggawa ta birnin Tarayya (FEMA) ta ce fashewar wata tankar gas ce ta janyo gobarar da ta haddasa mutuwar mutane biyu da kuma raunata wasu karin biyu a ofishin jakadancinta Canada da ke Abuja.

Gwamnatin kasar Canada ta ce ta gamsu ba harin ta’addanci ba ne ya yi sadiyyar fashewar da ya faru a ofishinta ba.

  • Abarbar Benin Ta Shaida Yadda Kasar Sin Ke Kara Bude Kofarta
  • GargaÉ—in Amurka Kan Nijeriya Na Tada Hankulan Masu Zuba Jari A Kasar – Minista

Cikin wata sanarwa da ofishin Jakadancin ya fitar a Abuja, ya ce kawo yanzu bisa bayanan da ake da shi a hannu, ana iya cewa gobara ce ta jawo fashewar ba wani aikin ta’addanci ba.

”Mun tabbatar da cewa dukkannin ma’aikatan ofishin jakadancinmu da ke Abuja suna nan lafiya, ba wanda ya samu rauni, kuma muna aiki da hukumomin Nijeriya don gano ainihin abin da ya faru. Za a gudanar da bincike amma dai a halin yanzu, muna ganin hatsari ne kawai ya faru” a cewar sanarwar.

Biyo bayan wannan fashewa dai, ofishin jakadancin na Canada ya dakatar da ayyukansa har zuwa wani lokaci.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

Kakakin hukumar bada agajin gaggawar, Nkechi Isa cikin sanarwar da ta sanyawa hanu, ta ce fashewar ta kuma kone wani sashe na ofishin jakadancin.

“Da misalin karfe 10:45 na safiyar Litinin ne lokacin da ake gyara Janarta samfurin MIKANO. “A daidai lokacin da janeraten ke aiki, wata motar tanki mai dauke da gas 2000 ta fashe abin da kenan da ya haddasa gobarar” a cewar sanarwar.

Tuni dai shugaba Bola Tinubu ya mika sakon jaje ga gwamnatin kasar Canada, da kuma ta’aziyya ga ‘yan uwa da iyalan wadanda su ka rasa rayukansu, inda ya bayyana hakan a matsayin babban abin bakin ciki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbujaCanadaGasGobaraOfishin jakadanciTanka
ShareTweetSendShare
Previous Post

GargaÉ—in Amurka Kan Nijeriya Na Tada Hankulan Masu Zuba Jari A Kasar – Minista

Next Post

Neja Na Neman Kaso 13 Na Kudaden Lantarki Da Ake Samu Daga Ruwa A Yankinta

Related

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

14 hours ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

19 hours ago
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Manyan Labarai

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

20 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Gabatar Da Buƙatu 10 A Gaban Kwamitin Gyaran Tsarin Mulkin Nijeriya
Da É—umi-É—uminsa

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincikar Kwamishinan Sufuri Kan Karɓar Belin Dilan Ƙwaya A Kano

1 day ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

Dangote Ya Ajiye Muƙamin Shugabancin Kamfaninsa Na Siminti

2 days ago
Ganawar Tinubu Da Kwankwaso Alkairi Ce – Mataimakin Shugaban FUDMA
Manyan Labarai

Tinubu Na Yi Wa Arewa Manyan Ayyuka – Martanin Fadar Shugaban Ƙasa Ga Kwankwaso 

2 days ago
Next Post
Neja Na Neman Kaso 13 Na Kudaden Lantarki Da Ake Samu Daga Ruwa A Yankinta

Neja Na Neman Kaso 13 Na Kudaden Lantarki Da Ake Samu Daga Ruwa A Yankinta

LABARAI MASU NASABA

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

July 27, 2025
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 27, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

July 27, 2025
aure

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

July 27, 2025
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

July 27, 2025
Yadda Ake Faten Acca

Yadda Ake Faten Acca

July 27, 2025
Hanyoyin Gyaran Gashi

Hanyoyin Gyaran Gashi

July 27, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

July 26, 2025
Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.