• English
  • Business News
Monday, September 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fashewar Tankar Man Fetur A Jigawa: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Haura 180

by Sulaiman
11 months ago
in Manyan Labarai
0
Fashewar Tankar Man Fetur A Jigawa: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Haura 180
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Adadin wadanda suka mutu sakamakon fashewar tankar man fetur a ranar Talatar da ta gabata a garin Majia, jihar Jigawa, ya kai 180 zuwa ranar Lahadi, 20 ga watan Oktoba, kamar yadda mazauna garin suka shaida wa kamfanin Daily Trust.

 

Lamarin ya faru ne a ranar Talata, 15 ga watan Oktoba inda wata motar dakon mai ta tashi daga Kano zuwa Nguru a jihar Yobe ta fashe a garin Majia da ke karamar hukumar Taura a jihar Jigawa, sakamakon faduwar da ta yi, wanda hakan ya yi sanadiyyar mutuwar mutane sama da 100 nan take tare da jikkata wasu da dama.

  • Yawan Kayayyakin Da Jiragen Kasa Na Sin Suka Yi Dako A Rubu’i Na Uku Na Bana Ya Zarce Ton Biliyan 1 
  • An Kammala Zangon Farko Na Canton Fair Karo Na 136

Fashewar ta zama wani mummunan tashin hankali na farko a garin Majia, al’ummar da akasari manoma ne a jihar Jigawa da suka shahara wajen habaka tattalin arzikin noma a jihar.

 

Labarai Masu Nasaba

DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu

PDP Ta Zama Fanko, Ta Rasa Komai– Dele Momodu

Jabir Abdullahi Majia, wani mazaunin garin ya shaida wa Daily Trust cewa, “Mutanen da suka rasa ‘yan uwansu na ci gaba da jimami da zaman makoki yayin da adadin wadanda suka mutu ya karu.”

 

Ya kara da cewa, al’ummar yankin ba za su iya mantawa da wannan iftila’in ba, domin kusan kowane iyali lamarin ya shafa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Fashewar Tankar man feturNEMA
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yawan Kayayyakin Da Jiragen Kasa Na Sin Suka Yi Dako A Rubu’i Na Uku Na Bana Ya Zarce Ton Biliyan 1 

Next Post

Rundunar Soji Ta Ƙaryata Jita-jitar Mutuwar COAS Lagbaja.

Related

DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu
Manyan Labarai

DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu

1 hour ago
PDP Ta Zama Fanko, Ta Rasa Komai– Dele Momodu
Manyan Labarai

PDP Ta Zama Fanko, Ta Rasa Komai– Dele Momodu

2 hours ago
Likitoci Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi Na Mako Ɗaya A Abuja
Kiwon Lafiya

Likitoci Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi Na Mako Ɗaya A Abuja

5 hours ago
Sanata Natasha Zata Dawo Aiki Bayan Dakatarwar Wata Shida
Manyan Labarai

Sanata Natasha Zata Dawo Aiki Bayan Dakatarwar Wata Shida

6 hours ago
El-Rufai Ba Mai Gidana Ba Ne – In Ji Gwamna Uba Sani⁩
Manyan Labarai

El-Rufai Ba Mai Gidana Ba Ne – In Ji Gwamna Uba Sani⁩

18 hours ago
Ƴan Ta’adda Sun Kai Hari Kachia, Sun Kashe Mutum 8, Sun Sace Wasu Da Dama
Manyan Labarai

Ƴan Ta’adda Sun Kai Hari Kachia, Sun Kashe Mutum 8, Sun Sace Wasu Da Dama

19 hours ago
Next Post
Rundunar Soji Ta Ƙaryata Jita-jitar Mutuwar COAS Lagbaja.

Rundunar Soji Ta Ƙaryata Jita-jitar Mutuwar COAS Lagbaja.

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Halarci Taron Kungiyar BRICS Ta Yanar Gizo

Xi Ya Halarci Taron Kungiyar BRICS Ta Yanar Gizo

September 8, 2025
DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu

DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu

September 8, 2025
PDP Ta Zama Fanko, Ta Rasa Komai– Dele Momodu

PDP Ta Zama Fanko, Ta Rasa Komai– Dele Momodu

September 8, 2025
Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

September 8, 2025
Likitoci Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi Na Mako Ɗaya A Abuja

Likitoci Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi Na Mako Ɗaya A Abuja

September 8, 2025
Sanata Natasha Zata Dawo Aiki Bayan Dakatarwar Wata Shida

Sanata Natasha Zata Dawo Aiki Bayan Dakatarwar Wata Shida

September 8, 2025
Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo

Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo

September 7, 2025
Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

Makaman Rasha Masu Gudun Walkiya Da Ke Yi Wa Ƙasashen Turai Barazana

September 7, 2025
Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta

Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta

September 7, 2025
El-Rufai Ba Mai Gidana Ba Ne – In Ji Gwamna Uba Sani⁩

El-Rufai Ba Mai Gidana Ba Ne – In Ji Gwamna Uba Sani⁩

September 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.