• English
  • Business News
Monday, September 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

FCT Ta Amince Da Naira Miliyan 8.2 Kan Kujerar Aikin Hajjin 2026

by Sulaiman
59 minutes ago
in Labarai
0
Aikin Hajji: Za A Fara Jigilar Alhazan Jihar Kwara A Ranar 12 Ga Watan Mayu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Babban Birnin Tarayya (FCT) ta sanar da amincewar kuɗin kujerar aikin Hajjin shekarar 2026 a kan Naira miliyan 8,244,813.67 ga kowane mahajjaci tare da bayar da wa’adin ƙarshen watan Disamba na 2025 don kammala biyan dukkan kudaden.

 

A wata sanarwa da Daraktan Hukumar, Malam Kadiri Edah ya fitar a ranar Litinin, ya buƙaci mahajjatan da ke son zuwa aikin Hajji su tabbatar da biyan cikakken kudin kafin cikar wa’adin don samun kujerar zuwa kasar mai tsarki.

 

Edah ya yi gargadin cewa, “Dukkanin kuɗaɗen da za a biya hukumar dole ne a biya su ta hanyar asusun banki, ba a amince da karɓar tsabar kuɗi ba.”

Labarai Masu Nasaba

Ƙungiyar ASUU Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwanaki 14 Ta Biya Buƙatunta 

NAF Ta Fatattaki ‘Yan Ta’addan Da Suka Addabi Al’ummar Jihar Kwara

 

Ya bayyana cewa, bin wannan ƙa’idojin yana da matukar muhimmanci domin bai wa hukumar damar tattara sahihin jerin sunayen maniyyata da kuma tura dukkan kuɗaɗen zuwa ga hukumar alhazai ta kasa (NAHCON) a kan lokaci.

 

Ya shawarci maniyyatan da suka kammala biyan kudadensu da su miƙa takardunsu na tafiya cikin gaggawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Masana’antar Raya Al’adu Ta Sin Ta Samu Ci Gaba Bisa Daidaito Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Karo Na 14

Next Post

Sin Da AU Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Fahimtar Juna A Fannin Hadin Gwiwar Raya Kimiyya Da Fasaha

Related

ASUU
Labarai

Ƙungiyar ASUU Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwanaki 14 Ta Biya Buƙatunta 

3 hours ago
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara
Manyan Labarai

NAF Ta Fatattaki ‘Yan Ta’addan Da Suka Addabi Al’ummar Jihar Kwara

4 hours ago
Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka

5 hours ago
Zulum Ya Rabawa Talakawan Dikwa  Tallafin Kuɗi Da Abinci
Labarai

Zulum Ya Rabawa Talakawan Dikwa  Tallafin Kuɗi Da Abinci

6 hours ago
Ƙungiyar PENGASSAN Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya
Labarai

Ƙungiyar PENGASSAN Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

7 hours ago
Yadda Ganduje Ya Janye Hannun Jarin Jihar Kano, Ya Saka Ƴaƴansa 3 A Dala Inland Dry Port
Manyan Labarai

Yadda Ganduje Ya Janye Hannun Jarin Jihar Kano, Ya Saka Ƴaƴansa 3 A Dala Inland Dry Port

8 hours ago
Next Post
Sin Da AU Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Fahimtar Juna A Fannin Hadin Gwiwar Raya Kimiyya Da Fasaha

Sin Da AU Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Fahimtar Juna A Fannin Hadin Gwiwar Raya Kimiyya Da Fasaha

LABARAI MASU NASABA

Sin Da AU Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Fahimtar Juna A Fannin Hadin Gwiwar Raya Kimiyya Da Fasaha

Sin Da AU Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Fahimtar Juna A Fannin Hadin Gwiwar Raya Kimiyya Da Fasaha

September 29, 2025
Aikin Hajji: Za A Fara Jigilar Alhazan Jihar Kwara A Ranar 12 Ga Watan Mayu

FCT Ta Amince Da Naira Miliyan 8.2 Kan Kujerar Aikin Hajjin 2026

September 29, 2025
Masana’antar Raya Al’adu Ta Sin Ta Samu Ci Gaba Bisa Daidaito Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Karo Na 14

Masana’antar Raya Al’adu Ta Sin Ta Samu Ci Gaba Bisa Daidaito Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Karo Na 14

September 29, 2025
ASUU

Ƙungiyar ASUU Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwanaki 14 Ta Biya Buƙatunta 

September 29, 2025
Xi: Ya Kamata A Sa Kaimi Ga Dunkulewar Addinan Sin Da Kyawawan Al’adun Gargajiya Na Kasar

Xi: Ya Kamata A Sa Kaimi Ga Dunkulewar Addinan Sin Da Kyawawan Al’adun Gargajiya Na Kasar

September 29, 2025
Za A Kira Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin Jam’Iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin Na 20

Za A Kira Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin Jam’Iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin Na 20

September 29, 2025
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

NAF Ta Fatattaki ‘Yan Ta’addan Da Suka Addabi Al’ummar Jihar Kwara

September 29, 2025
Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka

Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka

September 29, 2025
Zulum Ya Rabawa Talakawan Dikwa  Tallafin Kuɗi Da Abinci

Zulum Ya Rabawa Talakawan Dikwa  Tallafin Kuɗi Da Abinci

September 29, 2025
Ƙungiyar PENGASSAN Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

Ƙungiyar PENGASSAN Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

September 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.