Ma’aikatar cinikayya ta kasar Sin ta sanar a yau Litinin cewa, jarin kai tsaye da aka zuba a babban yankin kasar Sin wato FDI, ya karu da kashi 14.5 bisa 100 idan aka kwatanta da na watan Janairun bara zuwa Yuan biliyan 127.69. (Mai fassarawa: Ibrahim)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp