• English
  • Business News
Monday, July 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

FIRS Ta Umarci A Rika Bude Ofishoshin Karbar Haraji A karshen Mako

by Hafsat Isa Saleh
3 weeks ago
in Labarai
0
FIRS Ta Umarci A Rika Bude Ofishoshin Karbar Haraji A karshen Mako
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban hukumar tattara haraji ta kasa (FIRS), Zacch Adedeji, ya ba da umarnin tsawaita ayyukan ofishin haraji zuwa karshen makon wannan watan na Yuni.  

Tare da umarnin, ana sa ran ofisoshin na haraji za a fara bude su tun daga karfe 10:00 na safe zuwa 4:00 na yamma, ranar Asabar kuma daga  12:00 na rana zuwa 4:00 na yamma, haka nan ma; ranar Lahadi har zuwa karshen watan na Yuni.  

  • EFCC Ta Kama Tsohon Kakakin Majalisar Filato Da Wasu ‘Yan Majalisa 14 Bisa Zargin Almundahana
  • EFCC Ta Miƙa Gidaje 750 Na Emefiele Da Ta Ƙwace Ga Ministan Gidaje

Umarnin, a cewar wata sanarwa da mashawarci na musamman ga shugaban hukumar harajin ya fitar, Dare Adekanmbi, wani bangare ne na kudirin Adedeji na daidaita manufofin hukumar tare da daukar matakai na zahiri. 

Sanarwar ta bayyana cewa, gudanar da aikin a ranakun karshen mako da zai fara daga ranar 14 ga Yuni, ya kuma kare a ranar 29 ga watan Yunin, “sannan manufar ita ce, don taimaka wa kamfanonin da ba su samu damar shigar da bayanan harajin a karshen wata ba, kafin cikar wa’adin da aka diba musu. 

“Kamar yadda kuka sani, watan Yuni ne karshen kololuwar lokacin cikar harajin kamfanoni na shekara, inda ake sa ran masu biyan haraji da dawa, wadanda shekarar kudadensu ta kare a ranar 31 ga watan Desamba, za su gabatar da bayanan harajin nan da 30 ga watan Yuni.  

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Abba Ya Yi Alhinin Rasuwar Muhammadu Buhari

Bauchi Da Gombe Sun Kuka Kan Jinkirin Aikin Haƙo Mai Na Kolmani

“Domin saukaka wannan tsari ga masu biyan haraji da kuma kara yawan karbar harajin a cikin irin wannan mawuyacin lokaci, hukumar ta amince da tsawaita ayyukan ofisoshin harajin zuwa karshen mako na watan Yunin 2025,” in ji umarnin da shugabannin uku suka sanya wa hannu, in ji shi. 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EFCCFIRS
ShareTweetSendShare
Previous Post

CMG Ya Ja Hankulan Baki A Dandalin Tattaunawar Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa Na St. Petersburg Karo Na 28 

Next Post

Batun Rushe Gidaje A Unguwar Rimin Zakara Ba Gaskiya Ba Ne – Alhaji Naziru 

Related

Gwamna Abba Ya Yi Alhinin Rasuwar Muhammadu Buhari
Labarai

Gwamna Abba Ya Yi Alhinin Rasuwar Muhammadu Buhari

1 minute ago
Bauchi Da Gombe Sun Kuka Kan Jinkirin Aikin Haƙo Mai Na Kolmani
Manyan Labarai

Bauchi Da Gombe Sun Kuka Kan Jinkirin Aikin Haƙo Mai Na Kolmani

1 hour ago
Na Shiga Aikin Soja Domin Gujewa Yin Auren Fari Da Ƙuruciya — Buhari
Labarai

Ina Cike Da Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari — Atiku

2 hours ago
An Tsaurara Matakan Tsaro A Daura Gabanin Jana’izar Buhari A Gobe Talata
Da ɗumi-ɗuminsa

Sojoji Sun Kama Mutane 50 Masu Fasa-ƙwaurin Mai Da Lalata Haramtattun Matatun Mai A Neja-Delta

2 hours ago
An Tsaurara Matakan Tsaro A Daura Gabanin Jana’izar Buhari A Gobe Talata
Da ɗumi-ɗuminsa

An Tsaurara Matakan Tsaro A Daura Gabanin Jana’izar Buhari A Gobe Talata

3 hours ago
DA ƊUMI-ƊUMI: An Ɗage Jana’izar Buhari Zuwa Gobe Talata A Mahaifarsa Ta Daura, Jihar Katsina
Da ɗumi-ɗuminsa

DA ƊUMI-ƊUMI: An Ɗage Jana’izar Buhari Zuwa Gobe Talata A Mahaifarsa Ta Daura, Jihar Katsina

3 hours ago
Next Post
Batun Rushe Gidaje A Unguwar Rimin Zakara Ba Gaskiya Ba Ne – Alhaji Naziru 

Batun Rushe Gidaje A Unguwar Rimin Zakara Ba Gaskiya Ba Ne - Alhaji Naziru 

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Abba Ya Yi Alhinin Rasuwar Muhammadu Buhari

Gwamna Abba Ya Yi Alhinin Rasuwar Muhammadu Buhari

July 14, 2025
Bauchi Da Gombe Sun Kuka Kan Jinkirin Aikin Haƙo Mai Na Kolmani

Bauchi Da Gombe Sun Kuka Kan Jinkirin Aikin Haƙo Mai Na Kolmani

July 14, 2025
Na Shiga Aikin Soja Domin Gujewa Yin Auren Fari Da Ƙuruciya — Buhari

Ina Cike Da Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari — Atiku

July 14, 2025
An Tsaurara Matakan Tsaro A Daura Gabanin Jana’izar Buhari A Gobe Talata

Sojoji Sun Kama Mutane 50 Masu Fasa-ƙwaurin Mai Da Lalata Haramtattun Matatun Mai A Neja-Delta

July 14, 2025
An Tsaurara Matakan Tsaro A Daura Gabanin Jana’izar Buhari A Gobe Talata

An Tsaurara Matakan Tsaro A Daura Gabanin Jana’izar Buhari A Gobe Talata

July 14, 2025
DA ƊUMI-ƊUMI: An Ɗage Jana’izar Buhari Zuwa Gobe Talata A Mahaifarsa Ta Daura, Jihar Katsina

DA ƊUMI-ƊUMI: An Ɗage Jana’izar Buhari Zuwa Gobe Talata A Mahaifarsa Ta Daura, Jihar Katsina

July 14, 2025
DA ƊUMI-ƊUMI: Wani Gidan Bene Mai Hawa Uku Ya Rufto, Ya Kashe Mutum 4, Da Jikkata 7 A Kano

DA ƊUMI-ƊUMI: Wani Gidan Bene Mai Hawa Uku Ya Rufto, Ya Kashe Mutum 4, Da Jikkata 7 A Kano

July 14, 2025
Shugaban ECOWAS Julius Bio, Ya Yi Wa Tinubu Da ‘Yan Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Buhari

Shugaban ECOWAS Julius Bio, Ya Yi Wa Tinubu Da ‘Yan Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Buhari

July 14, 2025
Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi

Na Yi Rashin Jagora, Buhari Ne Ya Ƙarfafa Min Guiwa Na Yi Takarar Gwamna A Kaduna — El-Rufai

July 14, 2025
Rasuwar Buhari: Na Yi Rashin Ɗan’uwa, Aboki, Ɗan Ƙasa Nagari —Babangida

Rasuwar Buhari: Na Yi Rashin Ɗan’uwa, Aboki, Ɗan Ƙasa Nagari —Babangida

July 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.