• English
  • Business News
Tuesday, May 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gargadi: Abinda Ya Faru Da Ronaldo Zai Iya Faruwa Akan Kowa – Erig

by Sulaiman
2 years ago
in Wasanni
0
Gargadi: Abinda Ya Faru Da Ronaldo Zai Iya Faruwa Akan Kowa – Erig
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kocin Manchester United Erik ten Hag, ya gargadi ‘yan wasansa cewa zai ci gaba da hukunta duk wanda ya saba masa.

 

A kwanaki, Ten Hag ya kori Cristiano Ronaldo daga tawagarsa kuma daga karshe ya amince da soke kwantiragin dan wasan mai shekaru 37.

  • Tun Da Mu Ka Yi Sakaci Liverpool Ta Saye Gakpo, Dole Mu Sa Yi Ramos —Erig Ten Hag

Kwanan nan, tsohon kocin Ajax din ya hukunta Marcus Rashford saboda ya makara a taron kungiyar.

 

Labarai Masu Nasaba

Kofin Duniya: Kasar Saudiyya Za Ta Sassauta Dokar Hana Shan Giya A Wuraren Yawon Bude Ido 600

Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta BaÉ—i

Ya kuma hukunta dan wasa Alejandro Garnacho a lokacin wasannin kawance na kafin a fara wasannin Firimiya.

 

“Idan ana son a samu nasarar hadin da kirkirar halaye da al’adu masu nasara, to dole a bi ta wannan hanya a ra’ayina.

 

“Kowa zai ce zai bi irin hanyarsa idan ba a koya musu bin dokar kungiya ba, idan ba mu kafa ka’idoji da dabi’u masu kyau ba wajen kafa kungiya mai inganci da hadin kai ba, kuskuren kin yin hakan, zai dawo ne kan kungiyar ta hanyar samun rashin nasarori a wasanninmu,”in ji Ten Hag.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Za A Zamanantar Da Harkar Ilimi A Nijeriya

Next Post

Matar Farfesa Yadudu Ta Rasu A Kasar Amurka 

Related

Kofin Duniya
Wasanni

Kofin Duniya: Kasar Saudiyya Za Ta Sassauta Dokar Hana Shan Giya A Wuraren Yawon Bude Ido 600

24 hours ago
Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta BaÉ—i
Wasanni

Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta BaÉ—i

2 days ago
Gasar Wasanni Ta Kasa: Jihar Binuwai Ta Samu Kyaututtuka 9 Zuwa Yanzu
Wasanni

Gasar Wasanni Ta Kasa: Jihar Binuwai Ta Samu Kyaututtuka 9 Zuwa Yanzu

2 days ago
Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City
Wasanni

Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City

3 days ago
An Gano Kofin Gasar Zakarun Turai Na Mata Bayan Sace Shi Da Aka Yi
Wasanni

An Gano Kofin Gasar Zakarun Turai Na Mata Bayan Sace Shi Da Aka Yi

3 days ago
Mohamed Salah Ya Zama Gwarzon ÆŠan Wasan Firimiyar Ingila Na Bana
Wasanni

Mohamed Salah Ya Zama Gwarzon ÆŠan Wasan Firimiyar Ingila Na Bana

3 days ago
Next Post
Matar Farfesa Yadudu Ta Rasu A Kasar Amurka 

Matar Farfesa Yadudu Ta Rasu A Kasar Amurka 

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Na Yara Jagorori Na Kasar Sin 

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Na Yara Jagorori Na Kasar Sin 

May 27, 2025
CMG Ta Cimma Nasarar Gudanar Da Gasar Mutum-Mutumin Inji Ta Kasa Da Kasa

CMG Ta Cimma Nasarar Gudanar Da Gasar Mutum-Mutumin Inji Ta Kasa Da Kasa

May 27, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Wani Sabon Hari Da Suka Kai Sansanin Sojoji A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Wani Sabon Hari Da Suka Kai Sansanin Sojoji A Borno

May 27, 2025
Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin

Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin

May 27, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Amso Bashin $21.5bn Da ₦757.9bn

May 27, 2025
Akwai Ma’ana Mai Zurfi A Bayan Da’a

Akwai Ma’ana Mai Zurfi A Bayan Da’a

May 27, 2025
Shugaba Tinubu Ya Amince Da ÆŠaga Likafar Kwalejin Fasaha Ta Kabo Zuwa Jami’a

Shugaba Tinubu Ya Amince Da ÆŠaga Likafar Kwalejin Fasaha Ta Kabo Zuwa Jami’a

May 27, 2025
Gwamnati Ta Kammala Samar Da Fasfo Sama Da 200,000 Da Suka Yi Jinkiri

Gwamnati Ta Kammala Samar Da Fasfo Sama Da 200,000 Da Suka Yi Jinkiri

May 27, 2025
Gwamnatin Kano Zata Gina Masallacin Da Aka Ƙona Masallata A Gezawa

Gwamnatin Kano Zata Gina Masallacin Da Aka Ƙona Masallata A Gezawa

May 27, 2025
Ranar Yara: Yaran Nijeriya Farin Ciki Za Su Yi Ko Baƙin Ciki?

Ranar Yara: Yaran Nijeriya Farin Ciki Za Su Yi Ko Baƙin Ciki?

May 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.