Yakin Gaza ya haifar da Kirismeti lami a Bethlehem, karo na biyu a jere.
Ba a gudanar da bukukuwa ba a dandalin cocin da aka gina a wurin da aka haifi Yesu Almasihu, ba kuma a kunna kyandura ko ajiye bishiyar Kirsimeti ba.
- Muhammad Salah: Gwarzon Afirka A Firimiyar Ingila
- Fiye Da Kaso 80 Na Kamfanonin Sin Sun Fadada Zuba Jari A Waje A 2024
Wakiliyar BBC ta ce an dai hango yara suna tattaki dauke da rubutu a takardu da ke kira da a kawo karshen yakin Gaza.
Babban limamin mabiya Katholika a Birnin Kudus, ya ce duk da halin tabarbarewa da Gaza ke ciki, ya umarci jama’a su kasance da kwarin gwiwa da kyakyawan fata.