• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gidauniyar Abdulsamad Ta Bai Wa Hukumar NIS Kyautar 500m Don Inganta Tsaro 

NIS Ta Samu Lambar Yabo Daga Shugaban Kasa

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Gidauniyar Abdulsamad Ta Bai Wa Hukumar NIS Kyautar 500m Don Inganta Tsaro 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Ƙasa (NIS), ta karbu kyautar Naira miliyan 500 daga Gidauniyar Raya Afirka ta Abdulsamad Rabi’u, wadda ta ke taimakawa don tsaro da inganta rayuwar al’umma.

Kungiyar ta bayar da tallafin ne domin karfafa wa hukumar guiwa kan irin nasarorin da ta cimma wajen kyautata tsaro a bangaren shige da fice a Nijeriya da kuma matakin kasa da kasa.

  • Cutar Murar Tsuntsaye Ta Barke A Jihohi 28 – Gwamnatin Tarayya
  • ‘Yansanda Sun Kwato Makamai Da Dala 255,000 A Kwara

Wannan na dauke ne cikin wata sanarwar da DCI Tony Akuneme, kakakin NIS, ya fitar a ranar Juma’a.

Sanarwar ta kara da cewa, a wani taron amsar wasikar tallafin da aka shirya a hedikwatar hukumar da ke Abuja, Kwanturolan hukumar, Isah Jere Idris, ya jinjina tare da yaba wa shugaban rukunin kamfanin BUA, Alhaji Abdulsamad Rabi’u bisa tallafin da kuma ganin irin kwazon ayyukan hukumar.

Ya jaddada aniyar hukumar na kara azama wajen inganta tsaro a Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

NIS
Jagoran Gidauniyar Abdulsamad, Ubon Udoh yayin da ya ke mika shaidar tallafin

Ya kuma tabbatar da cewar tawagar za su yi amfani da kudaden ta hanyoyin da suka dace domin kwalliya ta ci gaba da biyan kudin sabulu.

An samar da gidauniyar ne a ne domin taimaka wa da karfafa bangaren tsaro da inganta ci gaban kasashen Afirka.

Hakan wani shiri ne na kokarin shugaban rukunin kamfanin BUA da ke yi wajen tabbatar da ingancin zaman lafiya da tsaro a kasashen Afrika tare kuma da bunkasa ci gaban al’ummar kasashen nahiyar.

Idan za a iya tunawa, duka a kokarin hukumar NIS a bangaren inganta aiki da kula da sashen shige da fice a 2022, Kwamitin Fadar Shugaban Kasa kan Harkokin Kasuwanci (PEBEC), ya karrama NIS da lambar yabo a matsayin hukumar da ta fi kwazo cikin ma’aikatun Gwamnatin Tarayya cikin watanni bakwai.

Jagoran Gidauniyar, ‘Abdul Samad Rabiu Initiative for Africa’, Ubon Udoh ne, ya jagoranci tawagar zuwa hedikwatar hukumar NIS domin mika kyautar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Gidauniyar Abdulsamad RabiuIdris JereInganta TsaroKyautar KudiNISShige Da FiceTallafi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Cutar Murar Tsuntsaye Ta Barke A Jihohi 28 – Gwamnatin Tarayya

Next Post

An Yi Hasashen Tafiye-Tafiyen Fasinjoji A Bikin Bazara Na Sin Zai Karu Da Kashi 99.5

Related

Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

10 hours ago
An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja
Manyan Labarai

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

18 hours ago
Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?
Manyan Labarai

Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

20 hours ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Bukatar Farfado Da Cibiyoyin Bincike Don Bunkasa Kasa

21 hours ago
EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo
Manyan Labarai

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

1 day ago
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu
Manyan Labarai

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

1 day ago
Next Post
An Yi Hasashen Tafiye-Tafiyen Fasinjoji A Bikin Bazara Na Sin Zai Karu Da Kashi 99.5

An Yi Hasashen Tafiye-Tafiyen Fasinjoji A Bikin Bazara Na Sin Zai Karu Da Kashi 99.5

LABARAI MASU NASABA

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

August 22, 2025
UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

August 22, 2025
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

August 22, 2025
Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

August 22, 2025
JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

August 22, 2025
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

August 22, 2025
Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

August 22, 2025
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

August 22, 2025
Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

August 22, 2025
Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.