• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
in Madubin Rayuwa
0
GORON JUMA’A
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’a barkanku da Juma’a, barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na Goron Juma’a, shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaisuwarsa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa. A yau ma shafin na tafe da sakon gaishe-faishenku wadanda kuka turo mana kamar haka:

Sako daga 08169397143:

Salam. Dubun gaisuwa tare da fatan alheri ga wannan Jarida ta mu mai tarin albarka, ina yi wa al’ummar musulmi barka da juma’a. Ina son abokanai ne wanda za mu yi zumunci da masoya na Arziki, ni mutumin Nassarawa State ne, 08169397143 Ma’assalam.

Sako daga Dahiru Musa mai sai da Jarida Bakin Bata Jihar Kano 0803 139 6778:

Dubun gaisuwa tare da fatan alkhairi ga wannan jarida tamu mai albarka, ina so na mika gaisuwar Gorin Juma’a ta zuwa ga  abokanaina kamar haka;  Alhaji Jinjiri na Alhaji Shu’aibu  Lamiru Musa Mile 12 Legas, dana Getso Bebeji da Kabiru mai shayi da Dan Habi Zabo da Yusuf  Letu Duku a garin Sabon Layi Kara Gwarzo Jihar Kano.

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Muhammad Idris Aliyu Sarkin Furniture 07026402061:

Assalamu Alaikum da fatan kuna cikin koshin lafiya, dan Allah ina so a mika mun sakon gaisuwata zuwa ga Rayuwata Zainab Gambo Aliyu Daudawa, hakika ina tare da ke kamar lokaci, ko in ce Mutuwa. Haka zalika kaunarki ta yi mun kamun maita, tare da sammu, sihiri da kuma jifan da bai da Magani, kina raina Amina Yakubu Musa zan kare Mutuncinki, in ririta tare da fifitaki kamar jaririya na damu da damuwarki kamar yunwar cikina, A karshe ina sanku baki daya Allah ya hada kawunanmu ya kai mu ranar Baru daga Masoyi, kuma Uban ‘ya’yanku Muhammad Idris Aliyu Sarkin Furiture 07026402061, 09018038241, 07044985160 Bissalam.

Sako daga Sabo Kima Maraban Jos Kaduna 07031102553:

Salam ina mika sakon gaisuwa da taya shugabanin tsaron kasa wadanda shugaban kasa Alhaji Bola Ahamad Tinibu ya nada murna, mu taya su da addu’a Allah Subhanahu wata Alah ya basu ikon sauke nauyin da aka dora masu, kuma su yi aiki bisa adalci don samun dauwamammen zaman lafiya a Najeriya.

Sako daga Abubakar Yusuf Zaria 08032337145:

Assalamu alaikum, da fatan mun wayi gari lafiya barkan mu da juma’a ina gaida abokaina da ‘yan uwana baki daya da fatan za mu yi juma’a lafiya.

Sako daga Siyama Abdallahi

Ina mika sakon Goron Juma’a zuwa ga iyayena Hajiya A’isha da Alhaji Abdallahi, sannan da ‘yan uwana da abokan arziki kamar su; Asma’u, Ummi, Mubarak, Bashir, Zarah, Nabila, Sadiya, Safiyya, Nuwaira, Fatima, Bilkisu, Hussaina, Aimana (beauty), Maryam, Khadija, Jasmine, Dominion, Jamila, Anty Kubra, Anty Hafsatu, Anty Zainab, Anty Wasila,   Nasiba (princess) da dai sauransu da fatan sun yi Juma’a lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gudummawar Marigayi Sarkin Koko, Alhaji Muhammadu Bello Ga Harkar Ilimi A Nijeriya

Next Post

Shugaban Jam’iyyar APC Na Jihar Neja Ya Yi Murabus Daga Kan Mukaminsa

Related

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

3 weeks ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 weeks ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Wakilan Kafafen YaÉ—a Labarai A Kebbi
Labarai

Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Wakilan Kafafen YaÉ—a Labarai A Kebbi

3 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
Next Post
Shugaban Jam’iyyar APC Na Jihar Neja Ya Yi Murabus Daga Kan Mukaminsa

Shugaban Jam'iyyar APC Na Jihar Neja Ya Yi Murabus Daga Kan Mukaminsa

LABARAI MASU NASABA

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

May 9, 2025
Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

May 9, 2025
Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

May 9, 2025
Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha

Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha

May 9, 2025
Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

May 9, 2025
Kotu Ta ÆŠage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Kotu Ta ÆŠage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

May 9, 2025
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

May 9, 2025
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.