ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
3 years ago
GORON JUMA'A

Jama’a barkanku da Juma’a, barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na Goron Juma’a, shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaisuwarsa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa. A yau ma shafin na tafe da sakon gaishe-faishenku wadanda kuka turo mana kamar haka:

Sako daga 08169397143:

Salam. Dubun gaisuwa tare da fatan alheri ga wannan Jarida ta mu mai tarin albarka, ina yi wa al’ummar musulmi barka da juma’a. Ina son abokanai ne wanda za mu yi zumunci da masoya na Arziki, ni mutumin Nassarawa State ne, 08169397143 Ma’assalam.

ADVERTISEMENT

Sako daga Dahiru Musa mai sai da Jarida Bakin Bata Jihar Kano 0803 139 6778:

Dubun gaisuwa tare da fatan alkhairi ga wannan jarida tamu mai albarka, ina so na mika gaisuwar Gorin Juma’a ta zuwa ga  abokanaina kamar haka;  Alhaji Jinjiri na Alhaji Shu’aibu  Lamiru Musa Mile 12 Legas, dana Getso Bebeji da Kabiru mai shayi da Dan Habi Zabo da Yusuf  Letu Duku a garin Sabon Layi Kara Gwarzo Jihar Kano.

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Muhammad Idris Aliyu Sarkin Furniture 07026402061:

Assalamu Alaikum da fatan kuna cikin koshin lafiya, dan Allah ina so a mika mun sakon gaisuwata zuwa ga Rayuwata Zainab Gambo Aliyu Daudawa, hakika ina tare da ke kamar lokaci, ko in ce Mutuwa. Haka zalika kaunarki ta yi mun kamun maita, tare da sammu, sihiri da kuma jifan da bai da Magani, kina raina Amina Yakubu Musa zan kare Mutuncinki, in ririta tare da fifitaki kamar jaririya na damu da damuwarki kamar yunwar cikina, A karshe ina sanku baki daya Allah ya hada kawunanmu ya kai mu ranar Baru daga Masoyi, kuma Uban ‘ya’yanku Muhammad Idris Aliyu Sarkin Furiture 07026402061, 09018038241, 07044985160 Bissalam.

Sako daga Sabo Kima Maraban Jos Kaduna 07031102553:

Salam ina mika sakon gaisuwa da taya shugabanin tsaron kasa wadanda shugaban kasa Alhaji Bola Ahamad Tinibu ya nada murna, mu taya su da addu’a Allah Subhanahu wata Alah ya basu ikon sauke nauyin da aka dora masu, kuma su yi aiki bisa adalci don samun dauwamammen zaman lafiya a Najeriya.

Sako daga Abubakar Yusuf Zaria 08032337145:

Assalamu alaikum, da fatan mun wayi gari lafiya barkan mu da juma’a ina gaida abokaina da ‘yan uwana baki daya da fatan za mu yi juma’a lafiya.

Sako daga Siyama Abdallahi

Ina mika sakon Goron Juma’a zuwa ga iyayena Hajiya A’isha da Alhaji Abdallahi, sannan da ‘yan uwana da abokan arziki kamar su; Asma’u, Ummi, Mubarak, Bashir, Zarah, Nabila, Sadiya, Safiyya, Nuwaira, Fatima, Bilkisu, Hussaina, Aimana (beauty), Maryam, Khadija, Jasmine, Dominion, Jamila, Anty Kubra, Anty Hafsatu, Anty Zainab, Anty Wasila,   Nasiba (princess) da dai sauransu da fatan sun yi Juma’a lafiya.

GORON JUMA'A
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Yadda Al’umma Suka Gudanar Da Bukukuwan Sallah Duk Da Matsin Tattalin Arziki
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    GORON JUMA’A 29-05-2027
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Yadda Za Ku Tattala Kuɗaɗen Da Ke Shigowa Hannu Domin Ci Gaban Rayuwa

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 13, 2026
Next Post
Shugaban Jam’iyyar APC Na Jihar Neja Ya Yi Murabus Daga Kan Mukaminsa

Shugaban Jam'iyyar APC Na Jihar Neja Ya Yi Murabus Daga Kan Mukaminsa

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.