• English
  • Business News
Tuesday, June 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
in Madubin Rayuwa
0
GORON JUMA’A

Goron Juma'a

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’a barkanku da kasancewa tare da shafin GORON JUMA’A, shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa. Barkanmu da wannan rana ta juma’a, da fatan kowa zai yi juma’a lafiya. Ga kadan daga cikin sakonnin da muke tafe da su a wannan rana, wanda ku masu karatu ku ka turo mana su, ga su kamar haka:

Sako daga Habibu Agent Maraba Yanlemu. 07080465867:

Ina gaida matata Halimatu Sadiya, da yarana Fatima Binta, Aliyu Ala-sar, da Yayyena Malam Abdulamini, Hajji Iliyasu, Sa’idu S P, Hon Mohammedu, Ibrahima Masha’Allah, ina gaida Ya Habu da Yaransa Tella Isa Dadi da Rabi’u, da kannena Haruna Me Albasa, Kabiru S S S.

Sako daga Idris Fatima Aliyu [SAN]. 08169003004:

Assalamu Alaikum Leadership Hausa. Ina muku fatan Alkhairi, ina so a mikan sakon gaisuwar Goron Juma’a ta ga mahaifina Alh. Idris Aliyu Daudawa, sai mahaifiyata Haj. Rukayyatu Habib, da ‘yan uwana Sulaiman, Muhammad, Aisha, Safiyya, Habib da Hauwa’u. Sai kuma ‘yar uwata Maryam Isma’il Shata. fatan Allah ya kara muku lafiya da nisan kwana, da fatan kuma kowa zai yi juma’a lafiya.

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Sajida Abdulkadir Jihar Kano:

Ina gaida Ummana da Abbana, ina gaida yayata Alawiyya da Alhaji, sai kannena Zuhra da Muhammad da Imaan, da Jawad da Taufik. Ina gaida Aunty Khadija da Yaya Siyama da kanwata Humaira, da Al’amin, da fatan kowa zai yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Al’amin Muhammad daga Katsina:

Ina gaida iyayena da ‘yan uwana, ina gaida abokaina kamar su; Abbakar Salis, Nana Amina, Nana Khadija, Minono, Aisha Khabir, Amir Abdulkadir, Muhammad Bashir, Khalil Muhd, Al’amin Abdulrashid da fatan za su yi sallar juma’a lafiya. Ina gida Maman Fati, Yaya Usman, Yaya Aliyu, Yaya Abba, tare da dukkanin musulmai na duniya, da fatan an yi sallar juma’a ko za a yi juma’a lafiya.

Sako daga Maryam Abdullahi Aminu Mudi Spikin daga Jihar Kano:

Ina gaida Iyayena da ‘yan uwana da abokan arziki, ina gaida kawayena kamar su; Imaan Boulam, Halima Abbah, Zahra’u Muhammad, Fatima Idris, Fatima Salisu, Maryam Bashir Sharif, Hauwa Abdulmudallib, Hauwa Harun, Halima Muhammad, Fatima Muhammad, Rabi’a Nura, Rukayya Kabir, Maryam Kabir, Hassana Yakubu, Hajara Abdullahi, Ummu Abiha Abdullahi, Fati, Amina, Aisha Abdulrahman, Khadija Tahir, Fauziyya Muhammad, Otashe Serah Samson, Peculiar Michael Dodi, Aisha Musa, Khadija Abdullahi, Khadija Abbas, Maryam Wada, da fatan kuna cikin koshin lafiya. Ina gaida dukkanin musulmai da fatan za su yi juma’a lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Goron Juma'aGoron Juma'a Gaishe-Gaishe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Goyon Bayanku Zamu Lashe Firimiyar Nijeriya —Kyaftin Din Katsina United 

Next Post

NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

Related

Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

1 month ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Wakilan Kafafen YaÉ—a Labarai A Kebbi
Labarai

Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Wakilan Kafafen YaÉ—a Labarai A Kebbi

4 months ago
Next Post
NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

LABARAI MASU NASABA

Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin

Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin

June 24, 2025
Xi Jinping Zai Halarci Bikin Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Sojojin Japan Da Yakin Kin Tafarkin Murdiya

Xi Jinping Zai Halarci Bikin Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Sojojin Japan Da Yakin Kin Tafarkin Murdiya

June 24, 2025
Shugaban CMG Ya Zanta Da Manyan Jami’an IOC

Shugaban CMG Ya Zanta Da Manyan Jami’an IOC

June 24, 2025
An Cafke Mutum 22 Kan Kisan ‘Yan ÆŠaurin Aure A Filato – Uba Sani

An Cafke Mutum 22 Kan Kisan ‘Yan ÆŠaurin Aure A Filato – Uba Sani

June 24, 2025
Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don ÆŠaukar Mbeumo Daga Brentford

Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don ÆŠaukar Mbeumo Daga Brentford

June 24, 2025
Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Mako 3

Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Mako 3

June 24, 2025
Iran Da Isra’ila Sun Amince Su Tsagaita Wuta – Trump

Iran Da Isra’ila Sun Amince Su Tsagaita Wuta – Trump

June 24, 2025
Majalisar Dattawa Na Nazarin Shawarwari 31, Da Ƴancin Ƙananan Hukumomi

Majalisar Dattawa Na Nazarin Shawarwari 31, Da Ƴancin Ƙananan Hukumomi

June 23, 2025
EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

June 23, 2025
Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

June 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.