ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
3 years ago
Goron Juma'a

Goron Juma'a

Jama’a barkanku da kasancewa tare da shafin GORON JUMA’A, shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa. Barkanmu da wannan rana ta juma’a, da fatan kowa zai yi juma’a lafiya. Ga kadan daga cikin sakonnin da muke tafe da su a wannan rana, wanda ku masu karatu ku ka turo mana su, ga su kamar haka:

Sako daga Habibu Agent Maraba Yanlemu. 07080465867:

Ina gaida matata Halimatu Sadiya, da yarana Fatima Binta, Aliyu Ala-sar, da Yayyena Malam Abdulamini, Hajji Iliyasu, Sa’idu S P, Hon Mohammedu, Ibrahima Masha’Allah, ina gaida Ya Habu da Yaransa Tella Isa Dadi da Rabi’u, da kannena Haruna Me Albasa, Kabiru S S S.

ADVERTISEMENT

Sako daga Idris Fatima Aliyu [SAN]. 08169003004:

Assalamu Alaikum Leadership Hausa. Ina muku fatan Alkhairi, ina so a mikan sakon gaisuwar Goron Juma’a ta ga mahaifina Alh. Idris Aliyu Daudawa, sai mahaifiyata Haj. Rukayyatu Habib, da ‘yan uwana Sulaiman, Muhammad, Aisha, Safiyya, Habib da Hauwa’u. Sai kuma ‘yar uwata Maryam Isma’il Shata. fatan Allah ya kara muku lafiya da nisan kwana, da fatan kuma kowa zai yi juma’a lafiya.

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Sajida Abdulkadir Jihar Kano:

Ina gaida Ummana da Abbana, ina gaida yayata Alawiyya da Alhaji, sai kannena Zuhra da Muhammad da Imaan, da Jawad da Taufik. Ina gaida Aunty Khadija da Yaya Siyama da kanwata Humaira, da Al’amin, da fatan kowa zai yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Al’amin Muhammad daga Katsina:

Ina gaida iyayena da ‘yan uwana, ina gaida abokaina kamar su; Abbakar Salis, Nana Amina, Nana Khadija, Minono, Aisha Khabir, Amir Abdulkadir, Muhammad Bashir, Khalil Muhd, Al’amin Abdulrashid da fatan za su yi sallar juma’a lafiya. Ina gida Maman Fati, Yaya Usman, Yaya Aliyu, Yaya Abba, tare da dukkanin musulmai na duniya, da fatan an yi sallar juma’a ko za a yi juma’a lafiya.

Sako daga Maryam Abdullahi Aminu Mudi Spikin daga Jihar Kano:

Ina gaida Iyayena da ‘yan uwana da abokan arziki, ina gaida kawayena kamar su; Imaan Boulam, Halima Abbah, Zahra’u Muhammad, Fatima Idris, Fatima Salisu, Maryam Bashir Sharif, Hauwa Abdulmudallib, Hauwa Harun, Halima Muhammad, Fatima Muhammad, Rabi’a Nura, Rukayya Kabir, Maryam Kabir, Hassana Yakubu, Hajara Abdullahi, Ummu Abiha Abdullahi, Fati, Amina, Aisha Abdulrahman, Khadija Tahir, Fauziyya Muhammad, Otashe Serah Samson, Peculiar Michael Dodi, Aisha Musa, Khadija Abdullahi, Khadija Abbas, Maryam Wada, da fatan kuna cikin koshin lafiya. Ina gaida dukkanin musulmai da fatan za su yi juma’a lafiya.

GORON JUMA'A
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Fim ɗin ƙaddara: Anya Ana Samun Irin Wannan ƙaddarar Kuwa?
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Dalilan Da Suka Jawo Aka Ƙi Yin Maraba Da FIM House A Jihar Kano
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
Next Post
NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.