ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
3 years ago
Goron Juma'a

Goron Juma'a

Jama’a barkanku da kasancewa tare da shafin GORON JUMA’A, shafin da ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa. Barkanmu da wannan rana ta juma’a, da fatan kowa zai yi juma’a lafiya. Ga kadan daga cikin sakonnin da muke tafe da su a wannan rana, wanda ku masu karatu ku ka turo mana su, ga su kamar haka:

Sako daga Habibu Agent Maraba Yanlemu. 07080465867:

Ina gaida matata Halimatu Sadiya, da yarana Fatima Binta, Aliyu Ala-sar, da Yayyena Malam Abdulamini, Hajji Iliyasu, Sa’idu S P, Hon Mohammedu, Ibrahima Masha’Allah, ina gaida Ya Habu da Yaransa Tella Isa Dadi da Rabi’u, da kannena Haruna Me Albasa, Kabiru S S S.

ADVERTISEMENT

Sako daga Idris Fatima Aliyu [SAN]. 08169003004:

Assalamu Alaikum Leadership Hausa. Ina muku fatan Alkhairi, ina so a mikan sakon gaisuwar Goron Juma’a ta ga mahaifina Alh. Idris Aliyu Daudawa, sai mahaifiyata Haj. Rukayyatu Habib, da ‘yan uwana Sulaiman, Muhammad, Aisha, Safiyya, Habib da Hauwa’u. Sai kuma ‘yar uwata Maryam Isma’il Shata. fatan Allah ya kara muku lafiya da nisan kwana, da fatan kuma kowa zai yi juma’a lafiya.

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Sajida Abdulkadir Jihar Kano:

Ina gaida Ummana da Abbana, ina gaida yayata Alawiyya da Alhaji, sai kannena Zuhra da Muhammad da Imaan, da Jawad da Taufik. Ina gaida Aunty Khadija da Yaya Siyama da kanwata Humaira, da Al’amin, da fatan kowa zai yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Al’amin Muhammad daga Katsina:

Ina gaida iyayena da ‘yan uwana, ina gaida abokaina kamar su; Abbakar Salis, Nana Amina, Nana Khadija, Minono, Aisha Khabir, Amir Abdulkadir, Muhammad Bashir, Khalil Muhd, Al’amin Abdulrashid da fatan za su yi sallar juma’a lafiya. Ina gida Maman Fati, Yaya Usman, Yaya Aliyu, Yaya Abba, tare da dukkanin musulmai na duniya, da fatan an yi sallar juma’a ko za a yi juma’a lafiya.

Sako daga Maryam Abdullahi Aminu Mudi Spikin daga Jihar Kano:

Ina gaida Iyayena da ‘yan uwana da abokan arziki, ina gaida kawayena kamar su; Imaan Boulam, Halima Abbah, Zahra’u Muhammad, Fatima Idris, Fatima Salisu, Maryam Bashir Sharif, Hauwa Abdulmudallib, Hauwa Harun, Halima Muhammad, Fatima Muhammad, Rabi’a Nura, Rukayya Kabir, Maryam Kabir, Hassana Yakubu, Hajara Abdullahi, Ummu Abiha Abdullahi, Fati, Amina, Aisha Abdulrahman, Khadija Tahir, Fauziyya Muhammad, Otashe Serah Samson, Peculiar Michael Dodi, Aisha Musa, Khadija Abdullahi, Khadija Abbas, Maryam Wada, da fatan kuna cikin koshin lafiya. Ina gaida dukkanin musulmai da fatan za su yi juma’a lafiya.

GORON JUMA'A
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Yadda Alaƙata Da Adamu Zango Ta Bunƙasa A Kannywood —Jarumi Ibrahim Sodangi 
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Fim ɗin ƙaddara: Anya Ana Samun Irin Wannan ƙaddarar Kuwa?
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
Next Post
NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

NLC Za Ta Gudanar Da Yajin Aikin Gargadi Na Kwanaki 2 Kan Cire Tallafin Fetur

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.