• English
  • Business News
Friday, June 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Bilkisu Tijjani
1 year ago
in Madubin Rayuwa
0
GORON JUMA’A
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Jama’a barkan ku da kasancewa tare da wannan shafi na GORON JUMA’A, shafin da ke ba wa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa da na nesa. Kamar kowanne mako, yau ma shafin na tafe da wasu sakonnin gaishe-gaishen, inda kuma muke ba wa wadanda suka turo sakonninsu ba su gani ba hakuri, in sha Allah sakonninku na tafe a wannan shafi. Ga kuma kadan daga cikin sakonnin da kuka aiko mana kamar haka:

Sako Daga Rahma Ibrahim, Jihar Kaduna:

Ina gaida kawayena Salma Ahmad, Zainab Haruna, Maimuna Usman, Maryam Isyaku, Suwaiba Idris, Aisha Ibrahim, Fauziyya Ibrahim, Mariya Hassan, Salma Salisu, Hafiza Yunusa, Mubaraka Auwal, Walida Sa’id, Sannan ina gaida iyayena da sauran ‘yan uwana na gida da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Muhammad Usman, Jihar Katsina:

Ina gaida babban abokina Irfan Sale, da sauran abokaina kamar su; Ahmad Idris, Yunusa Ibrahim, Habibu Hassan (H2), Tasi’u Muhammad, Bigi dan borno, Habibu Asha Kala, Nasiru Yaro sai da kudi, da masoyiyata abar kaunata Zainab Zee-zee, da mahaifana, da kannena da yayyena, da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Hajiya Mardiyya Sale Ahmad, Jihar Katsina:

Assalamu Alaikum, sakon barka da juma’a zuwa ga ma’aikatan gidan jaridar Leadership, musamman me gabatar da wannan shafi Rabi’at Sidi Bala, da kuma sauran ma’aikatan kuna burge ni, Allah ya sa ku fi haka, ya kuma kare ku daga sharrin masu sharri, ya kara daukaka gidan jaridar leadership Hausa a duniya. Ina gaida yarana Sa’adu, da fauziyya, da Al’amin, da Sumayya, da Faisal da kuma maigidana Alhaji M’azzam Idi Yari. Allah ya sa a saka mun sakona.

Sako Daga Hafsatu Adam, Jihar Kaduna:

Dan Allah jaridar Leadership a mikan sakon gaisuwata zuwa ga kawata rabin raina Fatima Isah, da kuma Aisha Lawan, da Suwaiba Abdulmuminu, da Sa’adatu Sale, da ‘yan group din “Wanted Girls’ irin su; Lily Girl, Zuly (Ba kida tsoro), da sauran na ciki kowa da kowa. Sai kuma gaisuwa zuwa ga Idris Saminu (Dan Baba), da yayana Kabir Adam, da kanwata Amina Adam, da karamar kanwarmu Safiyya Adam, da kuma Mamana Hajiya Atine Wada, da Abbana Alhaji Adam Maigadaje.

Sako Daga Shafa’atu Tijjani, Karamar Hukumar Rano, Jihar Kano Rano:

Assalamu Alaikum Leadership, na turo sako sau uku ba a saka mun ba, dan Allah a gaishe mun da masoyina wanda zan aura nan ba dadewa Umar Hamza (Asasanta), ina gaishe shi, da kawayena Umaima Sulaiman da Bilkisu Ibrahim, da Zarah Abubakar da Aisha Hamza da sauran kawayena na islamiya dana boko, Allah ya sa za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Abdurrahman Tijjani:

Assalaikum alaikum!

Al’umar musulmi baki daya, ina yiwa kowa fatan alkhairi tare da fatan anyi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana. Ina gaida iyaye na mamana da babana ina musu fatan alkhairi da fatan sunyi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana. Sannan kuma ina gaida ‘yan uwana yayuna da kanne na da fatan sunyi sallar juma’a lafiya. Ina gaida kannan mamana da kannan babana tare da yi musu fatan anyi sallar juma’a lafiya. Sannan ina gaida ‘yan uwa da abokan arziki da fatan kowa yana cikin koshin lafiya tare da barka da juma’a.

Sako daga Safiyya Idris Aliyu Daudawa

Assalamu alaikum ya aka ji da aikin ibada to Allah ya bamu ikon yin ayyukan ibada da za su lunlunka wadanda muka yi kafin a fara Azumin watan Ramadan, ina fatan za a yi sallar Jmumma’a lafiya ita ma babbar ranar ce tare da fatan za a yin sallar Jumma’a lafiya  adawo lafiya.

Ina gaida dukkan kawayena wadanda muke makarantar Boko da ta Islamiyya tare,tare da mahaifiya ta da mahaifina,  sai ‘yan’uwana da suka hada da Sulaiman, Muhammadu, Fatima, Aisha, Habibu da aka fi sani da suna Khalifa da ‘yar autarmu Nana Hauwa’u.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Goron Juma'a
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Kashe Dagacin Wani Kauye Da Wasu Mutane 20 A Neja

Next Post

Al’ummar Neja Sun Sake Kokawa Da Rashin Kammala Aikin Tashar Ruwan Baro

Related

Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 weeks ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Wakilan Kafafen YaÉ—a Labarai A Kebbi
Labarai

Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Wakilan Kafafen YaÉ—a Labarai A Kebbi

4 months ago
Next Post
Al’ummar Neja Sun Sake Kokawa Da Rashin Kammala Aikin Tashar Ruwan Baro

Al’ummar Neja Sun Sake Kokawa Da Rashin Kammala Aikin Tashar Ruwan Baro

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Jadadda Wajibcin Daukar Jerin Matakan Magance Matsalar Talauci Da Karancin Ci Gaba Da Rikici

Sin Ta Jadadda Wajibcin Daukar Jerin Matakan Magance Matsalar Talauci Da Karancin Ci Gaba Da Rikici

June 20, 2025
Jakadan Sin Dake Amurka Ya Yi Jawabi A Gun Liyafar Da Kwamitin Kasa Mai Lura Da Kasuwancin Amurka Da Sin Ya Shirya

Jakadan Sin Dake Amurka Ya Yi Jawabi A Gun Liyafar Da Kwamitin Kasa Mai Lura Da Kasuwancin Amurka Da Sin Ya Shirya

June 20, 2025
Matsayin Sin Na Bude Kofar Tattalin Arzikinta Ga Duniya Ba Zai Canza Ba

Matsayin Sin Na Bude Kofar Tattalin Arzikinta Ga Duniya Ba Zai Canza Ba

June 20, 2025
Zamfara Ta Zama Jiha Ta Farko Da Ta Ƙaddamar da Tsarin Ilimin Fasahar Zamani

Zamfara Ta Zama Jiha Ta Farko Da Ta Ƙaddamar da Tsarin Ilimin Fasahar Zamani

June 20, 2025
An Kafa Fiye Da Kamfanonin Waje 24,000 A Sin Cikin Watanni 5 Na Farkon Bana

An Kafa Fiye Da Kamfanonin Waje 24,000 A Sin Cikin Watanni 5 Na Farkon Bana

June 20, 2025
Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto

Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto

June 20, 2025
Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 

Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 

June 20, 2025
Ambaliyar Ruwan Mokwa: Masana Sun Shawarci Gwamnati Kan Matakin Kariya A Nan Gaba

Ambaliyar Ruwan Mokwa: Masana Sun Shawarci Gwamnati Kan Matakin Kariya A Nan Gaba

June 20, 2025
ÆŠan TikTok Tsulange Ya Shiga Hannu Bisa Wanka Da Rigar Mama A Titi

ÆŠan TikTok Tsulange Ya Shiga Hannu Bisa Wanka Da Rigar Mama A Titi

June 20, 2025
GORON JUMA’A 16/05/2025

GORON JUMA’A 20-06-2025

June 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.