ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 6, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Goron Juma'a

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Jama’a barkan ku da kasancewa tare da wannan shafi na GORON JUMA’A, shafin da ke ba wa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa da na nesa. Kamar kowanne mako, yau ma shafin na tafe da wasu sakonnin gaishe-gaishen, inda kuma muke ba wa wadanda suka turo sakonninsu ba su gani ba hakuri, in sha Allah sakonninku na tafe a wannan shafi. Ga kuma kadan daga cikin sakonnin da kuka aiko mana kamar haka:

Sako Daga Rahma Ibrahim, Jihar Kaduna:

Ina gaida kawayena Salma Ahmad, Zainab Haruna, Maimuna Usman, Maryam Isyaku, Suwaiba Idris, Aisha Ibrahim, Fauziyya Ibrahim, Mariya Hassan, Salma Salisu, Hafiza Yunusa, Mubaraka Auwal, Walida Sa’id, Sannan ina gaida iyayena da sauran ‘yan uwana na gida da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Muhammad Usman, Jihar Katsina:

Ina gaida babban abokina Irfan Sale, da sauran abokaina kamar su; Ahmad Idris, Yunusa Ibrahim, Habibu Hassan (H2), Tasi’u Muhammad, Bigi dan borno, Habibu Asha Kala, Nasiru Yaro sai da kudi, da masoyiyata abar kaunata Zainab Zee-zee, da mahaifana, da kannena da yayyena, da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Hajiya Mardiyya Sale Ahmad, Jihar Katsina:

Assalamu Alaikum, sakon barka da juma’a zuwa ga ma’aikatan gidan jaridar Leadership, musamman me gabatar da wannan shafi Rabi’at Sidi Bala, da kuma sauran ma’aikatan kuna burge ni, Allah ya sa ku fi haka, ya kuma kare ku daga sharrin masu sharri, ya kara daukaka gidan jaridar leadership Hausa a duniya. Ina gaida yarana Sa’adu, da fauziyya, da Al’amin, da Sumayya, da Faisal da kuma maigidana Alhaji M’azzam Idi Yari. Allah ya sa a saka mun sakona.

Sako Daga Hafsatu Adam, Jihar Kaduna:

Dan Allah jaridar Leadership a mikan sakon gaisuwata zuwa ga kawata rabin raina Fatima Isah, da kuma Aisha Lawan, da Suwaiba Abdulmuminu, da Sa’adatu Sale, da ‘yan group din “Wanted Girls’ irin su; Lily Girl, Zuly (Ba kida tsoro), da sauran na ciki kowa da kowa. Sai kuma gaisuwa zuwa ga Idris Saminu (Dan Baba), da yayana Kabir Adam, da kanwata Amina Adam, da karamar kanwarmu Safiyya Adam, da kuma Mamana Hajiya Atine Wada, da Abbana Alhaji Adam Maigadaje.

Sako Daga Shafa’atu Tijjani, Karamar Hukumar Rano, Jihar Kano Rano:

Assalamu Alaikum Leadership, na turo sako sau uku ba a saka mun ba, dan Allah a gaishe mun da masoyina wanda zan aura nan ba dadewa Umar Hamza (Asasanta), ina gaishe shi, da kawayena Umaima Sulaiman da Bilkisu Ibrahim, da Zarah Abubakar da Aisha Hamza da sauran kawayena na islamiya dana boko, Allah ya sa za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Abdurrahman Tijjani:

Assalaikum alaikum!

Al’umar musulmi baki daya, ina yiwa kowa fatan alkhairi tare da fatan anyi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana. Ina gaida iyaye na mamana da babana ina musu fatan alkhairi da fatan sunyi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana. Sannan kuma ina gaida ‘yan uwana yayuna da kanne na da fatan sunyi sallar juma’a lafiya. Ina gaida kannan mamana da kannan babana tare da yi musu fatan anyi sallar juma’a lafiya. Sannan ina gaida ‘yan uwa da abokan arziki da fatan kowa yana cikin koshin lafiya tare da barka da juma’a.

Sako daga Safiyya Idris Aliyu Daudawa

Assalamu alaikum ya aka ji da aikin ibada to Allah ya bamu ikon yin ayyukan ibada da za su lunlunka wadanda muka yi kafin a fara Azumin watan Ramadan, ina fatan za a yi sallar Jmumma’a lafiya ita ma babbar ranar ce tare da fatan za a yin sallar Jumma’a lafiya  adawo lafiya.

Ina gaida dukkan kawayena wadanda muke makarantar Boko da ta Islamiyya tare,tare da mahaifiya ta da mahaifina,  sai ‘yan’uwana da suka hada da Sulaiman, Muhammadu, Fatima, Aisha, Habibu da aka fi sani da suna Khalifa da ‘yar autarmu Nana Hauwa’u.

Goron Juma'a
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (2)
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Muhimmancin Shan Ruwa Ga Kyawun Fata
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (1)
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
Next Post
Al’ummar Neja Sun Sake Kokawa Da Rashin Kammala Aikin Tashar Ruwan Baro

Al’ummar Neja Sun Sake Kokawa Da Rashin Kammala Aikin Tashar Ruwan Baro

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

Rashin Tsaro: Kisa Ne Ya Fi Cancanta Ga ‘Yan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Ɗan Majalisa Gagdi

July 6, 2026
Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

Mu Leka Yadda Kasar Sin Ke Raya Hakkin Dan Adam Daga Taron Gefe Na UNHRC

July 6, 2026
ADC Ta Rushe Shugabannin Jam’iyyar A Kano, Ta Naɗa Kwamitin Riƙo

ADC Ta Rushe Shugabannin Jam’iyyar A Kano, Ta Naɗa Kwamitin Riƙo

July 6, 2026
Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

Rundunar Sojin Ruwan Sin Ta Yi Gwajin Makami Mai Linzami Ta Amfani Da Jirgin Ruwa Mai Nutso

July 6, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Kwankwaso Ya Yi Ta’aziyyar ’Ya’yan Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi da Suka Rasu a Hatsarin Mota

July 6, 2026
An Kaddamar Da Atisayen Hadin Gwiwa Mai Taken “Hadin Gwiwar Ayyuka Kan Teku-2026” Tsakanin Sin Da Rasha

An Kaddamar Da Atisayen Hadin Gwiwa Mai Taken “Hadin Gwiwar Ayyuka Kan Teku-2026” Tsakanin Sin Da Rasha

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata

Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata

July 6, 2026
Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi

Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi

July 6, 2026
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Kwace Kadarori 57 Na Tsohon Minista Malami

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Kwace Kadarori 57 Na Tsohon Minista Malami

July 6, 2026
Ƴan Bindiga Sun Kashe Manoma 9, Sun Sace Da Dama A Birnin Gwari

Ƴan Bindiga Sun Kashe Manoma 9, Sun Sace Da Dama A Birnin Gwari

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.