ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Goron Juma'a

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Jama’a barkan ku da kasancewa tare da wannan shafi na GORON JUMA’A, shafin da ke ba wa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki, na kusa da na nesa. Kamar kowanne mako, yau ma shafin na tafe da wasu sakonnin gaishe-gaishen, inda kuma muke ba wa wadanda suka turo sakonninsu ba su gani ba hakuri, in sha Allah sakonninku na tafe a wannan shafi. Ga kuma kadan daga cikin sakonnin da kuka aiko mana kamar haka:

Sako Daga Rahma Ibrahim, Jihar Kaduna:

Ina gaida kawayena Salma Ahmad, Zainab Haruna, Maimuna Usman, Maryam Isyaku, Suwaiba Idris, Aisha Ibrahim, Fauziyya Ibrahim, Mariya Hassan, Salma Salisu, Hafiza Yunusa, Mubaraka Auwal, Walida Sa’id, Sannan ina gaida iyayena da sauran ‘yan uwana na gida da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Muhammad Usman, Jihar Katsina:

Ina gaida babban abokina Irfan Sale, da sauran abokaina kamar su; Ahmad Idris, Yunusa Ibrahim, Habibu Hassan (H2), Tasi’u Muhammad, Bigi dan borno, Habibu Asha Kala, Nasiru Yaro sai da kudi, da masoyiyata abar kaunata Zainab Zee-zee, da mahaifana, da kannena da yayyena, da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Hajiya Mardiyya Sale Ahmad, Jihar Katsina:

Assalamu Alaikum, sakon barka da juma’a zuwa ga ma’aikatan gidan jaridar Leadership, musamman me gabatar da wannan shafi Rabi’at Sidi Bala, da kuma sauran ma’aikatan kuna burge ni, Allah ya sa ku fi haka, ya kuma kare ku daga sharrin masu sharri, ya kara daukaka gidan jaridar leadership Hausa a duniya. Ina gaida yarana Sa’adu, da fauziyya, da Al’amin, da Sumayya, da Faisal da kuma maigidana Alhaji M’azzam Idi Yari. Allah ya sa a saka mun sakona.

Sako Daga Hafsatu Adam, Jihar Kaduna:

Dan Allah jaridar Leadership a mikan sakon gaisuwata zuwa ga kawata rabin raina Fatima Isah, da kuma Aisha Lawan, da Suwaiba Abdulmuminu, da Sa’adatu Sale, da ‘yan group din “Wanted Girls’ irin su; Lily Girl, Zuly (Ba kida tsoro), da sauran na ciki kowa da kowa. Sai kuma gaisuwa zuwa ga Idris Saminu (Dan Baba), da yayana Kabir Adam, da kanwata Amina Adam, da karamar kanwarmu Safiyya Adam, da kuma Mamana Hajiya Atine Wada, da Abbana Alhaji Adam Maigadaje.

Sako Daga Shafa’atu Tijjani, Karamar Hukumar Rano, Jihar Kano Rano:

Assalamu Alaikum Leadership, na turo sako sau uku ba a saka mun ba, dan Allah a gaishe mun da masoyina wanda zan aura nan ba dadewa Umar Hamza (Asasanta), ina gaishe shi, da kawayena Umaima Sulaiman da Bilkisu Ibrahim, da Zarah Abubakar da Aisha Hamza da sauran kawayena na islamiya dana boko, Allah ya sa za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Abdurrahman Tijjani:

Assalaikum alaikum!

Al’umar musulmi baki daya, ina yiwa kowa fatan alkhairi tare da fatan anyi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana. Ina gaida iyaye na mamana da babana ina musu fatan alkhairi da fatan sunyi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana. Sannan kuma ina gaida ‘yan uwana yayuna da kanne na da fatan sunyi sallar juma’a lafiya. Ina gaida kannan mamana da kannan babana tare da yi musu fatan anyi sallar juma’a lafiya. Sannan ina gaida ‘yan uwa da abokan arziki da fatan kowa yana cikin koshin lafiya tare da barka da juma’a.

Sako daga Safiyya Idris Aliyu Daudawa

Assalamu alaikum ya aka ji da aikin ibada to Allah ya bamu ikon yin ayyukan ibada da za su lunlunka wadanda muka yi kafin a fara Azumin watan Ramadan, ina fatan za a yi sallar Jmumma’a lafiya ita ma babbar ranar ce tare da fatan za a yin sallar Jumma’a lafiya  adawo lafiya.

Ina gaida dukkan kawayena wadanda muke makarantar Boko da ta Islamiyya tare,tare da mahaifiya ta da mahaifina,  sai ‘yan’uwana da suka hada da Sulaiman, Muhammadu, Fatima, Aisha, Habibu da aka fi sani da suna Khalifa da ‘yar autarmu Nana Hauwa’u.

Goron Juma'a
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Tuwon Alkama Da Miyar Taushe
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Kula Da Labba Domin Su Kasance Masu Laushi
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Chicken Teriyaki Rice
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Kare Hannu Daga Bushewa
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
Next Post
Al’ummar Neja Sun Sake Kokawa Da Rashin Kammala Aikin Tashar Ruwan Baro

Al’ummar Neja Sun Sake Kokawa Da Rashin Kammala Aikin Tashar Ruwan Baro

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.