• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
1 year ago
in Madubin Rayuwa
0
GORON JUMA’A
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shafin GORON JUMA’A, fili ne na musamman wanda ya ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa har ma da wadanda a ka dade ba a hadu ba. Kamar kowane mako filin na tafe da sakon gaishe-gaishenku wanda ku ka aiko mana, sai dai ka fin na mika sakonninku sai na fara mika sakon gaisuwa ga edita Abdulrazak Yahuza Jere, tare da mataimakinsa Hamza Bello, da kuma sauran ma’aikatan LEADERSHIP Hausa wadanda ban ambaci sunayenau ba, da fatan suna cikin koshin lafiya, kuma da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sakon gaisuwar goron juma’a zuwa ga ma’abotan shafin Taskira, kamar su; Hafsat Sa’eed, Fatima Tanimu, Aminu Adamu da ke Jihar Jigawa, Lawan Isma’il (Lisary), Maryam Abdullahi, Fadila Lamido, Nabila Dikko, da sauran wadanda ban zayyano ba, da fatan za su yi sallar juma’a lafiya. Yanzu kuma zan mika sakonnin da kuka aiko mana kamar haka:

Sako Daga Hafsat Isma’il Rimin Kebe A Jihar Kano:

Ina mika sakon gaisuwa ga kawayena Karima, Habiba, zainab, Aisha da sauransu, ina mika sakon gaisuwa zuwa ga kanina da ke makaranta Aminu Isma’il, tare da yayana da ke zaune a Abuja Baffa Isma’il, ina gaida mamana da babana da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Hauwa Labaran, Jihar Kaduna:

Labarai Masu Nasaba

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

Shawara Ga Matashin Da Matarsa Ta Samu Juna Biyu (1)

Ina gaida yaron kirki yarona kuma autana in sha Allah Ashir, da sauran yarana, Fatima, da Auwal, da Sajida, da Yayansu Ahmad, da kuma mijina uban ‘ya’yana Tijjani Dan Gaske, da kuma ni kaina. Allah ya sa za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Garzali Muhammad, Jihar Katsina:

Ina gaida masoyiyata, kuma abar kanata, abar alfaharina, uwar ‘ya’yana, Fauziyya Abdullahi (Mai Kyau), Allah ya nuna mana ranar auranmu, ya kuma kara mna so da kaunar juna. Sannan ina gaida babana Alhaji Muhammad Adam Allah ya kara nisan kwana baba, ina gaida mahaifiyata Haj. Amina Allah ya bar mana ke mamana, maganin kuka na, ina gaida sauran ‘yan’uwa na, da sauran duk al’ummar gari, da fatan kowa zai yi juma’a lafiya.

Sako Daga Hassan Me Asinal, Jihar Bauchi:

Zan mika sakon goron juma’a ga al’ummar musulmi gabadaya, wanda na sani da wanda ma ban sani ba, ina rokon Allah ya kawo.mana mafitar wannan al’amari da a ke ciki na tsadar rayuwa, Allah ya kawo mana mafita a rayuwarmu, Allah ya raba mu da wannan masifar da a ke ciki a Najeriya, ina yi wa kowa fatan alkahiri, ubangiji ya sada mu da rahmarsa, Allah ya sa kowa ya yi salkar juma’a lafiya, ya kuma ba mu alkhairan da ke wannan rana ta juma’a amin.

Sako Daga Fadimatu Abdul’aziz, Jihar Kaduna:

Dan Allah ina so a mikan sakona zuwa ga mahaifiyata Haj. Umma da ke jihar Jigawa, da mahaifina Alh. Abdul’aziz da al’ummar musulmin duniya.

Sako daga Sadiya Salis, Jihar Kano:

Ina gaida malamaina na boko dana islamiyya, ina kuma gaida Fa’izu da Yusuf, da kuma Ummi da Zubaida da fatan za su yi sallar juma’a lafiya. Ina gaida Hajiya da Abba, da kuma ‘yan group dinmu na  Mata Dozin irinsu; Zee-Zee, Aisha, Amira Adam, Oum Shuraim, Khadija Faruk, Khady’naz,  da sauran mutanen ciki  da fatan kowa yana nan lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Gaishe-GaisheGoron Juma'a
ShareTweetSendShare
Previous Post

Falalar Goman Farko Na Watan Zulhajji (1)

Next Post

Tsohon Gwamnan Kogi, Yahaya Bello Zai Gabatar Da Kansa A Gaban Kotu Ranar 13 Ga Watan Yuni

Related

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin
Madubin Rayuwa

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

1 day ago
Shawara Ga Matashin Da Matarsa Ta Samu Juna Biyu (1)
Madubin Rayuwa

Shawara Ga Matashin Da Matarsa Ta Samu Juna Biyu (1)

1 week ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

3 weeks ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

2 months ago
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

4 months ago
Next Post
Tsohon Gwamnan Kogi, Yahaya Bello Zai Gabatar Da Kansa A Gaban Kotu Ranar 13 Ga Watan Yuni

Tsohon Gwamnan Kogi, Yahaya Bello Zai Gabatar Da Kansa A Gaban Kotu Ranar 13 Ga Watan Yuni

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

September 15, 2025
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

September 15, 2025
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

September 15, 2025
Neja

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

September 15, 2025
An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

September 15, 2025
Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

September 15, 2025
Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

September 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.