ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
GORON JUMA'A

Shafin GORON JUMA’A, fili ne na musamman wanda ya ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa har ma da wadanda a ka dade ba a hadu ba. Kamar kowane mako filin na tafe da sakon gaishe-gaishenku wanda ku ka aiko mana, sai dai ka fin na mika sakonninku sai na fara mika sakon gaisuwa ga edita Abdulrazak Yahuza Jere, tare da mataimakinsa Hamza Bello, da kuma sauran ma’aikatan LEADERSHIP Hausa wadanda ban ambaci sunayenau ba, da fatan suna cikin koshin lafiya, kuma da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sakon gaisuwar goron juma’a zuwa ga ma’abotan shafin Taskira, kamar su; Hafsat Sa’eed, Fatima Tanimu, Aminu Adamu da ke Jihar Jigawa, Lawan Isma’il (Lisary), Maryam Abdullahi, Fadila Lamido, Nabila Dikko, da sauran wadanda ban zayyano ba, da fatan za su yi sallar juma’a lafiya. Yanzu kuma zan mika sakonnin da kuka aiko mana kamar haka:

Sako Daga Hafsat Isma’il Rimin Kebe A Jihar Kano:

ADVERTISEMENT

Ina mika sakon gaisuwa ga kawayena Karima, Habiba, zainab, Aisha da sauransu, ina mika sakon gaisuwa zuwa ga kanina da ke makaranta Aminu Isma’il, tare da yayana da ke zaune a Abuja Baffa Isma’il, ina gaida mamana da babana da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Hauwa Labaran, Jihar Kaduna:

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Ina gaida yaron kirki yarona kuma autana in sha Allah Ashir, da sauran yarana, Fatima, da Auwal, da Sajida, da Yayansu Ahmad, da kuma mijina uban ‘ya’yana Tijjani Dan Gaske, da kuma ni kaina. Allah ya sa za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Garzali Muhammad, Jihar Katsina:

Ina gaida masoyiyata, kuma abar kanata, abar alfaharina, uwar ‘ya’yana, Fauziyya Abdullahi (Mai Kyau), Allah ya nuna mana ranar auranmu, ya kuma kara mna so da kaunar juna. Sannan ina gaida babana Alhaji Muhammad Adam Allah ya kara nisan kwana baba, ina gaida mahaifiyata Haj. Amina Allah ya bar mana ke mamana, maganin kuka na, ina gaida sauran ‘yan’uwa na, da sauran duk al’ummar gari, da fatan kowa zai yi juma’a lafiya.

Sako Daga Hassan Me Asinal, Jihar Bauchi:

Zan mika sakon goron juma’a ga al’ummar musulmi gabadaya, wanda na sani da wanda ma ban sani ba, ina rokon Allah ya kawo.mana mafitar wannan al’amari da a ke ciki na tsadar rayuwa, Allah ya kawo mana mafita a rayuwarmu, Allah ya raba mu da wannan masifar da a ke ciki a Najeriya, ina yi wa kowa fatan alkahiri, ubangiji ya sada mu da rahmarsa, Allah ya sa kowa ya yi salkar juma’a lafiya, ya kuma ba mu alkhairan da ke wannan rana ta juma’a amin.

Sako Daga Fadimatu Abdul’aziz, Jihar Kaduna:

Dan Allah ina so a mikan sakona zuwa ga mahaifiyata Haj. Umma da ke jihar Jigawa, da mahaifina Alh. Abdul’aziz da al’ummar musulmin duniya.

Sako daga Sadiya Salis, Jihar Kano:

Ina gaida malamaina na boko dana islamiyya, ina kuma gaida Fa’izu da Yusuf, da kuma Ummi da Zubaida da fatan za su yi sallar juma’a lafiya. Ina gaida Hajiya da Abba, da kuma ‘yan group dinmu na  Mata Dozin irinsu; Zee-Zee, Aisha, Amira Adam, Oum Shuraim, Khadija Faruk, Khady’naz,  da sauran mutanen ciki  da fatan kowa yana nan lafiya.

GORON JUMA'A
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Dalilan Da Suka Jawo Aka Ƙi Yin Maraba Da FIM House A Jihar Kano
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
Next Post
Tsohon Gwamnan Kogi, Yahaya Bello Zai Gabatar Da Kansa A Gaban Kotu Ranar 13 Ga Watan Yuni

Tsohon Gwamnan Kogi, Yahaya Bello Zai Gabatar Da Kansa A Gaban Kotu Ranar 13 Ga Watan Yuni

LABARAI MASU NASABA

Asusun IMF Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya, Ya Kuma Kara Na Sin

Asusun IMF Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya, Ya Kuma Kara Na Sin

July 9, 2026
Alkaluman Farashin Kayayyakin Masarufi Na Kasar Sin Sun Karu Da Kaso 1 A Watan Yuni

Alkaluman Farashin Kayayyakin Masarufi Na Kasar Sin Sun Karu Da Kaso 1 A Watan Yuni

July 9, 2026
‘Yansandan Jihohi Za Su Bai Wa Gwamnoni Cikakken Iko Wajen Yaƙi Da Matsalar Tsaro — Gwamna Dauda

‘Yansandan Jihohi Za Su Bai Wa Gwamnoni Cikakken Iko Wajen Yaƙi Da Matsalar Tsaro — Gwamna Dauda

July 9, 2026
Taron Intanet Na Sin Karo Na 25 Ya Bayyana Yadda Ake Amfani Da Fasahar AI A Rayuwar Yau Da Kullum

Taron Intanet Na Sin Karo Na 25 Ya Bayyana Yadda Ake Amfani Da Fasahar AI A Rayuwar Yau Da Kullum

July 9, 2026
Tunanin Xi Jinping kan JKS: Hikimar Mulki Ta Farfado Da Kasa Da Kuma Tasirinta A Duniya

Tunanin Xi Jinping kan JKS: Hikimar Mulki Ta Farfado Da Kasa Da Kuma Tasirinta A Duniya

July 9, 2026
Rashin Tsaro: Tinubu Ya Gana Da Shugabannin Hukumomin Tsaro

Rashin Tsaro: Tinubu Ya Gana Da Shugabannin Hukumomin Tsaro

July 9, 2026
Motoci Masu Aiki Da Lantarki Kirar Kasar Sin Na Kara Samun Tagomashi A Kasuwannin Duniya

Motoci Masu Aiki Da Lantarki Kirar Kasar Sin Na Kara Samun Tagomashi A Kasuwannin Duniya

July 9, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ɗaga Albashin Sojoji Daga Naira 49,000 Zuwa Naira 100,000 – Ministan Tsaro

Gwamnatin Tarayya Ta Ɗaga Albashin Sojoji Daga Naira 49,000 Zuwa Naira 100,000 – Ministan Tsaro

July 9, 2026
An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

An Gabatar Da Shirin Fadar Potala Ta Kafar CMG

July 9, 2026
kebbi

Makarantu Za Su Ci Gaba Da Zama A Rufe Har Sai Yanayin Tsaro Ya Inganta – Gwamnatin Kebbi

July 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.