ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
GORON JUMA'A

Shafin GORON JUMA’A, fili ne na musamman wanda ya ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa har ma da wadanda a ka dade ba a hadu ba. Kamar kowane mako filin na tafe da sakon gaishe-gaishenku wanda ku ka aiko mana, sai dai ka fin na mika sakonninku sai na fara mika sakon gaisuwa ga edita Abdulrazak Yahuza Jere, tare da mataimakinsa Hamza Bello, da kuma sauran ma’aikatan LEADERSHIP Hausa wadanda ban ambaci sunayenau ba, da fatan suna cikin koshin lafiya, kuma da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sakon gaisuwar goron juma’a zuwa ga ma’abotan shafin Taskira, kamar su; Hafsat Sa’eed, Fatima Tanimu, Aminu Adamu da ke Jihar Jigawa, Lawan Isma’il (Lisary), Maryam Abdullahi, Fadila Lamido, Nabila Dikko, da sauran wadanda ban zayyano ba, da fatan za su yi sallar juma’a lafiya. Yanzu kuma zan mika sakonnin da kuka aiko mana kamar haka:

Sako Daga Hafsat Isma’il Rimin Kebe A Jihar Kano:

ADVERTISEMENT

Ina mika sakon gaisuwa ga kawayena Karima, Habiba, zainab, Aisha da sauransu, ina mika sakon gaisuwa zuwa ga kanina da ke makaranta Aminu Isma’il, tare da yayana da ke zaune a Abuja Baffa Isma’il, ina gaida mamana da babana da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Hauwa Labaran, Jihar Kaduna:

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Ina gaida yaron kirki yarona kuma autana in sha Allah Ashir, da sauran yarana, Fatima, da Auwal, da Sajida, da Yayansu Ahmad, da kuma mijina uban ‘ya’yana Tijjani Dan Gaske, da kuma ni kaina. Allah ya sa za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Garzali Muhammad, Jihar Katsina:

Ina gaida masoyiyata, kuma abar kanata, abar alfaharina, uwar ‘ya’yana, Fauziyya Abdullahi (Mai Kyau), Allah ya nuna mana ranar auranmu, ya kuma kara mna so da kaunar juna. Sannan ina gaida babana Alhaji Muhammad Adam Allah ya kara nisan kwana baba, ina gaida mahaifiyata Haj. Amina Allah ya bar mana ke mamana, maganin kuka na, ina gaida sauran ‘yan’uwa na, da sauran duk al’ummar gari, da fatan kowa zai yi juma’a lafiya.

Sako Daga Hassan Me Asinal, Jihar Bauchi:

Zan mika sakon goron juma’a ga al’ummar musulmi gabadaya, wanda na sani da wanda ma ban sani ba, ina rokon Allah ya kawo.mana mafitar wannan al’amari da a ke ciki na tsadar rayuwa, Allah ya kawo mana mafita a rayuwarmu, Allah ya raba mu da wannan masifar da a ke ciki a Najeriya, ina yi wa kowa fatan alkahiri, ubangiji ya sada mu da rahmarsa, Allah ya sa kowa ya yi salkar juma’a lafiya, ya kuma ba mu alkhairan da ke wannan rana ta juma’a amin.

Sako Daga Fadimatu Abdul’aziz, Jihar Kaduna:

Dan Allah ina so a mikan sakona zuwa ga mahaifiyata Haj. Umma da ke jihar Jigawa, da mahaifina Alh. Abdul’aziz da al’ummar musulmin duniya.

Sako daga Sadiya Salis, Jihar Kano:

Ina gaida malamaina na boko dana islamiyya, ina kuma gaida Fa’izu da Yusuf, da kuma Ummi da Zubaida da fatan za su yi sallar juma’a lafiya. Ina gaida Hajiya da Abba, da kuma ‘yan group dinmu na  Mata Dozin irinsu; Zee-Zee, Aisha, Amira Adam, Oum Shuraim, Khadija Faruk, Khady’naz,  da sauran mutanen ciki  da fatan kowa yana nan lafiya.

GORON JUMA'A
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    GORON JUMA’A
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Ban Sha Wata Wahala Ba A Gwagwarmayar Shiga Harkar Fim —Hadiza
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Hotunan Ango Da Amarya Kafin Daura Aure
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Goron Juma’a

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
Next Post
Tsohon Gwamnan Kogi, Yahaya Bello Zai Gabatar Da Kansa A Gaban Kotu Ranar 13 Ga Watan Yuni

Tsohon Gwamnan Kogi, Yahaya Bello Zai Gabatar Da Kansa A Gaban Kotu Ranar 13 Ga Watan Yuni

LABARAI MASU NASABA

Sukar Da Ake Yi Wa Mbappé Ta Yi Yawa — Dembélé

Sukar Da Ake Yi Wa Mbappé Ta Yi Yawa — Dembélé

June 13, 2026
Yadda Rufe Kan Iyakoki Ke Ci Gaba Da Zama Barazana Ga Tattalin Arzikin Nijeriya

Yadda Rufe Kan Iyakoki Ke Ci Gaba Da Zama Barazana Ga Tattalin Arzikin Nijeriya

June 13, 2026
Mutum 53,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sakamakon Amfani Da Gurbataccen Abinci —Gwamnati

Mutum 53,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sakamakon Amfani Da Gurbataccen Abinci —Gwamnati

June 13, 2026
Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

June 12, 2026
2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

June 12, 2026
Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

June 12, 2026
Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

June 12, 2026
Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

June 12, 2026
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

June 12, 2026
Africa CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwar Sin A Yakin Da Afrika Ke Yi Da Cutar Ebola

Africa CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwar Sin A Yakin Da Afrika Ke Yi Da Cutar Ebola

June 12, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.