ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
GORON JUMA'A

Shafin GORON JUMA’A, fili ne na musamman wanda ya ke bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa dana nesa har ma da wadanda a ka dade ba a hadu ba. Kamar kowane mako filin na tafe da sakon gaishe-gaishenku wanda ku ka aiko mana, sai dai ka fin na mika sakonninku sai na fara mika sakon gaisuwa ga edita Abdulrazak Yahuza Jere, tare da mataimakinsa Hamza Bello, da kuma sauran ma’aikatan LEADERSHIP Hausa wadanda ban ambaci sunayenau ba, da fatan suna cikin koshin lafiya, kuma da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sakon gaisuwar goron juma’a zuwa ga ma’abotan shafin Taskira, kamar su; Hafsat Sa’eed, Fatima Tanimu, Aminu Adamu da ke Jihar Jigawa, Lawan Isma’il (Lisary), Maryam Abdullahi, Fadila Lamido, Nabila Dikko, da sauran wadanda ban zayyano ba, da fatan za su yi sallar juma’a lafiya. Yanzu kuma zan mika sakonnin da kuka aiko mana kamar haka:

Sako Daga Hafsat Isma’il Rimin Kebe A Jihar Kano:

ADVERTISEMENT

Ina mika sakon gaisuwa ga kawayena Karima, Habiba, zainab, Aisha da sauransu, ina mika sakon gaisuwa zuwa ga kanina da ke makaranta Aminu Isma’il, tare da yayana da ke zaune a Abuja Baffa Isma’il, ina gaida mamana da babana da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Hauwa Labaran, Jihar Kaduna:

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Ina gaida yaron kirki yarona kuma autana in sha Allah Ashir, da sauran yarana, Fatima, da Auwal, da Sajida, da Yayansu Ahmad, da kuma mijina uban ‘ya’yana Tijjani Dan Gaske, da kuma ni kaina. Allah ya sa za su yi juma’a lafiya.

Sako Daga Garzali Muhammad, Jihar Katsina:

Ina gaida masoyiyata, kuma abar kanata, abar alfaharina, uwar ‘ya’yana, Fauziyya Abdullahi (Mai Kyau), Allah ya nuna mana ranar auranmu, ya kuma kara mna so da kaunar juna. Sannan ina gaida babana Alhaji Muhammad Adam Allah ya kara nisan kwana baba, ina gaida mahaifiyata Haj. Amina Allah ya bar mana ke mamana, maganin kuka na, ina gaida sauran ‘yan’uwa na, da sauran duk al’ummar gari, da fatan kowa zai yi juma’a lafiya.

Sako Daga Hassan Me Asinal, Jihar Bauchi:

Zan mika sakon goron juma’a ga al’ummar musulmi gabadaya, wanda na sani da wanda ma ban sani ba, ina rokon Allah ya kawo.mana mafitar wannan al’amari da a ke ciki na tsadar rayuwa, Allah ya kawo mana mafita a rayuwarmu, Allah ya raba mu da wannan masifar da a ke ciki a Najeriya, ina yi wa kowa fatan alkahiri, ubangiji ya sada mu da rahmarsa, Allah ya sa kowa ya yi salkar juma’a lafiya, ya kuma ba mu alkhairan da ke wannan rana ta juma’a amin.

Sako Daga Fadimatu Abdul’aziz, Jihar Kaduna:

Dan Allah ina so a mikan sakona zuwa ga mahaifiyata Haj. Umma da ke jihar Jigawa, da mahaifina Alh. Abdul’aziz da al’ummar musulmin duniya.

Sako daga Sadiya Salis, Jihar Kano:

Ina gaida malamaina na boko dana islamiyya, ina kuma gaida Fa’izu da Yusuf, da kuma Ummi da Zubaida da fatan za su yi sallar juma’a lafiya. Ina gaida Hajiya da Abba, da kuma ‘yan group dinmu na  Mata Dozin irinsu; Zee-Zee, Aisha, Amira Adam, Oum Shuraim, Khadija Faruk, Khady’naz,  da sauran mutanen ciki  da fatan kowa yana nan lafiya.

GORON JUMA'A
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Yadda Alaƙata Da Adamu Zango Ta Bunƙasa A Kannywood —Jarumi Ibrahim Sodangi 
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Fim Ko Gaske:Yaushe Masu Kallon Fina-finai Za Su Daina Daukar Fim A Matsayin Gaske
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Fim ɗin ƙaddara: Anya Ana Samun Irin Wannan ƙaddarar Kuwa?
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
Next Post
Tsohon Gwamnan Kogi, Yahaya Bello Zai Gabatar Da Kansa A Gaban Kotu Ranar 13 Ga Watan Yuni

Tsohon Gwamnan Kogi, Yahaya Bello Zai Gabatar Da Kansa A Gaban Kotu Ranar 13 Ga Watan Yuni

LABARAI MASU NASABA

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.