• English
  • Business News
Wednesday, October 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Rabi'at Sidi Bala
7 months ago
Goron

Jama’a barkanmu da kasancewa tare da ku a wannan rana ta juma’a, barkanmu da kasancewa cikin wata mai alfarna na ramadan, Allah ubangiji ya karbi ibadunmu, Amin.

Kamar kowane mako wannan shafi yana tafe da sakonnin gaishe-gaishenku wadanda ku ka aiko mana, yau ma shafin na tafe da wasu kadan daga cikin sakonnin da ku ka aiko kamar haka.

  • Nazarin CGTN: Manufar Sanya Muradun Amurka Gaba Da Komai Na Lalata Dangantakar Dake Tsakaninta Da Turai
  • Yadda Ake Ayyukan Gina Ababen More Rayuwa A Jihar Zamfara 

Sako daga Rukayyah Suleiman Jihar Kano:

Ina gaishe da Mamana da Babana, sai ‘yan’uwana kamar su; Nahnah, Walida, Jiddah, Muhibba, Ahmad, Khalifah, sai kawayena na unguwa dana makaranta Zahiyyah, Kubra, Bilkisu, Farida, da sauransu.

Sako daga Tasleem Ahmad Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Ina yi wa ‘yan’uwana da abokan arzki barka da juma’a da kuma barka da azumi Allah ya karbi ibadunmu kamar su; Badi’a, Habiba, Zulaihat, Nuwaira, Rashida, Munir, Habib, Farhan, Yasmin da dai sauransu, asha ruwa lafiya.

Sako daga Sakeena Tijjani Ahmad Jihar Jigawa:

Ina gaida Kawu sambo, Adda Atine, Yakumbo Ummi, Junaidiyya, Adda Nafi, Adda Jamila, Fatima, Adda Hadiza, Nurain, Fatima Danjuma, Jamila Sa’id, Fiddausi Habib, Zeenat, Fauziyya, Mahmah, Sajida, Kawu Yakubu, Meenah, da fatan sun yi juma’a lafiyya kuma da fatan za su sha ruwa lafiya.

Sako daga Haydar Salisu Jihar Bauchi

Ina gaida yayana Yusuf, Dawud, Bello, Marwan, da, Ummana da Abbana da kuma abokaina Muhammad, Usman, Salisu, da Aisha da fatan sun yi juma’a lafiya.

Sako daga Shukra Ibrahim Jihar Sokoto:

Ina gaida Babana Alh. Ibrahim Mai Turare da Mamana Haj. Bilkisu, sai Rahma, Khadija, Amina, Yahanasu, Saudat, ina fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Meerah’s Kitchen:*

Ina gaida Mum da Dad dina sai sisters dina da brothers dina, abokaina da kawaye na, Meenah, Yesmin, Labiba, Abidah, Asma’u(Husna), Ahmad, Umar, Haydar da Zakiyya, sai colleagues dina; Zee-Zee, Princess Aisha, Rahma’s Delight, Grace, Promise, Charity, Gift, Faith, Peace, Unity, Aisha (first daughter), Beauty, Bily, Zunairah, Glory, Fati Seemah, Maryam Sha’aban, Nafisa (Ifan Beauty), Yusra, Fatima Auta, Jidda (Arsu), Nadiya, da dai sauransu da fatan za a sha ruwa lafiya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

October 3, 2025
Goron Sallah
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

September 26, 2025
Yadda Wasu Mata Ke Gwada Mazansu Ta Hanyar Magana Da Su Ta Wasu Hanyoyi Don Sanin Ku Suna Kula Mata
Madubin Rayuwa

Yadda Wasu Mata Ke Gwada Mazansu Ta Hanyar Magana Da Su Ta Wasu Hanyoyi Don Sanin Ku Suna Kula Mata

September 21, 2025
Next Post
Kotu A Kano Ta Yanke Wa Wata Mata Hukunci Kan Safarar Maƙudan Kuɗaɗe

Kotu A Kano Ta Yanke Wa Wata Mata Hukunci Kan Safarar Maƙudan Kuɗaɗe

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba

October 15, 2025
Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

October 15, 2025
Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

October 15, 2025
Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

October 15, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

2027: Babu Ɗan Siyasar Da Zai Iya Ƙalubalantar Tinubu — Fadar Shugaban Ƙasa

October 15, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba Barazana Ce Ga Tsaro A Yammacin Afirka – Tinubu

October 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Hana Manoma Girbi A Zamfara, Al’umma Na Neman Taimako

October 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Mutum 105, Sun Ƙwato Ƙwayoyi Sama Da 5,000 A Jigawa

October 15, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Ceto Mutum 9 Da Aka Sace A Kwara

October 15, 2025
Dalilin Da Ya Sa Mutane Ke Dawowa Jam’iyyar APC — Shettima

Dalilin Da Ya Sa Mutane Ke Dawowa Jam’iyyar APC — Shettima

October 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.