• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Guguwar Kudin Fito Na Gwamnatin Trump: Dabara Ko Hauka?

by CGTN Hausa and Sulaiman
5 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Guguwar Kudin Fito Na Gwamnatin Trump: Dabara Ko Hauka?

{"data":{"imageEffectId":"","activityName":"","effect_id":"erase","appversion":"12.0.0","capability_key":["erase"],"effect_type":"tool","product":"retouch","playId":"","os":"ios","pictureId":"79E8B7D8-A99F-484F-88F1-8D4843281E28","capability_extra_v2":{"erase":[{"panel":"eliminatePen"}]},"stickerId":"","enter_from":"enter_launch","infoStickerId":"","filterId":""},"source_type":"douyin_beauty_me"}

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

“Hauka,” “wauta” da “rashin hankali” su ne kalmomin da masharhanta ke amfani da su wajen bayyana ra’ayoyinsu game da matakin kakaba harajin fito da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka a ranar da ya yiwa lakabi da “Ranar ‘Yanci,” wato ranar 2 ga Afrilu. Babu abin da ya fi faranta ran Trump sama da ya wayi gari ya ga kansa tsaye a lambunsa na Rose Garden rike da takarda mai dauke da jerin sunayen kasashen da zai kakaba wa sabon haraji a karkashin manufarsa ta “Make American Great Again” wato MAGA a takaice. Bayan sanin kowa ne cewa da yawa daga cikin kasashen da ya kakaba wa sabon harajin fiton kananan kasashe ne da ke rayuwa cikin kangin talauci, don me kasashe kamar su Lesotho, Laos, da Kambodiya za su biya karin kudin fito don kawai Amurka ta wadata? Shin sun ba da gudummawa ga rasa yawancin masana’antun da Amurka ta yi cikin tsawon shekaru ta hanyar manufofin mika masana’antunta da kuma karfinta na kwadago ga kasashe masu arhan kwadago ne? Shin wadannan al’ummomi ne ke da alhakin durkushewar biranen Amurka har suka zama tamkar yankin marasa galihu, da yankunan masana’antu na Amurka da suka zama kamar kufai? Mene ne laifin gungun bakarariyar tsibiri, da dutse mai aman wuta da ke kusa da Antarctica, wanda ke lullube da dusar kankara dake zama gida ga dabbobin Penguin da ya laftawa harajin fito kashi 10 cikin dari, me za mu kira wannan in ba hauka ba?

 

Manufar harajin Trump ba wani abu ba ne illa yunkurin sanya kasashen duniya samar da kudaden da zai yi amfani da su wajen farfado da tattalin arzikin Amurka. Daular Birtaniya ta aiwatar da irin wannan manufar a karni na 19 lokacin da ta azurta ’yan jarin hujja na Birtaniya yayin da ta tatse dukiyar Afirka da Asiya ta hanyar mulkin mallaka. Ganin cewa barazanar ta riga ta tayar da kura a kasuwannin duniya, lamarin da ya tilastawa Trump kira da a dakatar da matakin na tsawon kwanaki 90 kafin aiwatar da shi, wato a kan dukkan sauran kasashe amma ban da kasar Sin, wanda daga bisani ya laftawa karin harajin fito kashi 145 cikin dari. Masharhanta na ganin togaice kasar Sin da Trump ya yi wani yunkuri ne rage rawar da kasar Sin ke takawa a duniya musamman a hadin gwiwarta da kasashe masu tasowa karkashin shawarar “Ziri daya da Hanya daya”, saboda a ganinsa gurgunta tattalin arziki Sin zai kawo koma baya ga kasashe masu tasowa ta yadda za su dawo su rusuna gaban Amurka don neman mafita. Da yawa daga cikin wadannan kasashe masu tasowa sun san wannan gaskiyar. Yayin da za su dan numfasa tsawon kwanaki 90 kafin tsarin harajin fiton ya sake rike musu wuya, sun san wanene abokinsu kuma wanene makiyinsu.

 

Idan akwai wata hanyar magance wannan haukar, to tana iya zama mai ban mamaki, saboda a tarihin Amurka na manufofin neman sassaucin ra’ayi tun daga shekarar 1980, tsarin biyan haraji na Amurka ya zama mafi cutarwa, wanda ke dora kason haraji mafi girma kan Amurkawa talakawa da kananan ma’aikata tare da dora mafi kankantar haraji kan masu arziki. (Mohammed Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mafarauta Sun Nemi Adalci Kan Kisan Mambobinsu A Edo

Next Post

Sin Na Maraba Da Masu Zuba Jari Domin Su More Damammakin Bunkasarta

Related

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

59 minutes ago
Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 
Daga Birnin Sin

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

19 hours ago
Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 
Daga Birnin Sin

Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

20 hours ago
Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba
Daga Birnin Sin

Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

21 hours ago
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

22 hours ago
An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 
Daga Birnin Sin

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

23 hours ago
Next Post
Sin Na Maraba Da Masu Zuba Jari Domin Su More Damammakin Bunkasarta

Sin Na Maraba Da Masu Zuba Jari Domin Su More Damammakin Bunkasarta

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 18, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

September 18, 2025
Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

September 18, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

September 18, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

September 18, 2025
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

September 18, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

September 18, 2025
’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

September 18, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

September 18, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.